Labaran Duniya
Fafaroma Francis ya rasu a Vatican yana da shekaru 88, bayan shekara 12 na jagoranci. An fara shirye-shiryen zaɓen sabon Fafaroma a Sistine Chapel.
Kotu a kasar Peru ta yanke wa tsohon shugaban kasa Humala da matarsa hukunci kan karbar rashawa daga Odebrecht domin yakin neman zabensa a 2006 da 2011.
Wata 'yar Najeriya mai shekaru 25 da ke rayuwa a Birtaniya ta bayyana miliyoyin da take kashewa kan kudin haya, wuta da ruwa da sauransu a kowane wata.
Gwamnatin Bola Tinubu Najeriya za ta tura tawaga mai ƙarfi zuwa Jamhuriyar Nijar domin isar da sakon shugaban ga Janar Abdourahamane Tchiani a gobe Laraba.
Gwamnatin sojan Nijar ta ayyana Hausa a matsayin harshen kasa, mataki da ke kawar da Faransanci da kuma nuna kishin yare da ikon ‘yan kasa. Amma an ce wasu na adawa.
Masana falaki sun tabbatar cewa jinjirin watan Shawwal zai kasance a sararin samaniya, amma saboda matsalolin yanayi da warwatsewar haske, ba zai yiwu a gan shi ba.
Gwamnatin Birtaniya ta fitar da jerin kadarorin da wasu 'yan Najeriya 60 suka mutu suka bari, kuma har yanzu babu wani magajinsu da ya je ya karɓe su.
Shugaban Sudan ta Kudu, Salva Kiir, ya kama mataimakinsa, Riek Machar. Kasashen waje na rufe ofisoshinsu yayin da rikicin basasa ke shirin barkewa a kasar.
A ranar Asabar mai zuwa, 29 ga watan Ramadan daidai da 29 ga watan Maris, za a fara dubam jinjirin watan karamar Sallah a Najeriya, Saudiyya da ƙasahen da dama.
Labaran Duniya
Samu kari