Kwankwasiyya
Wani jigo a jam'iyyar NNPP ya kare ɗan takarar shugabancin ƙasa na jam'iyyar, Injiniya Dakta Rabiu Musa Kwankwaso dangane da zarge-zargen da wasu shugabannin.
Alhaji Abba Kabir Yusuf ya nada mukamai da-dama a farkon makon nan. Mai girma Gwamna ya bayyana cewa ya bada mukaman ne domin jawo matasa cikin gwamnatin Kano.
Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin shugabannin hukumomin gwamnati. Sanusi Bature Dawakin Tofa ya ce a cikin wadanda aka ba mukamai akwai Dr. Maigari Indabawa
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya rantsar da mace ta farko, Dije Audu Aboki a matsayin shugaban alkalan jihar, Abba ya nemi goyon bayanta a harkokin rusau
Jim kadan bayan Mariya Mahmoud Bunkure ta maye gurbin Maryam Shetty, sai aka ga Abdullahi Ganduje, Goggo Mariya Mahmoud Bunkure da wasu na gulmar Maryam Shetty
Wata kungiya ta Shugabannin NNPP ta jefi Rabiu Musa Kwankwaso da zargin laifuffuka iri-iri. Shugabannin NNPP sun huro wuta, sun bukaci Kwankwaso ya bar Jam’iyya
Jama’a sun maidawa Shugaban kasa martani a kan zabo Maryam Shetty daga Kano. Ana jiran Abdullahi Umar Ganduje da Rabiu Kwankwaso, sai aka ga su Abdullahi Gwarzo
Za a ga sunayen manyan ‘yan siyasa da Bola Tinubu ya manta da su wajen nada Ministoci. Akwai ‘yan siyasar Kano; Rabiu Musa Kwankwaso, Abdullahi Umar Ganduje.
Masoya sun shirya addu’o’i na musamman domin Allah ya bayyana Abubakar Dadiyata. Gwamnan Jihar Kano ya yi alkawari cewa za su yi bakin kokari wajen gano shi.
Kwankwasiyya
Samu kari