Kwankwasiyya
Tun da Abdullahi Adamu ya yi murabus, ana bukatar APC ta samu sabon shugaban jam’iyya, a wurin wasu ‘Yan Arewa, babu wanda ya dace illa Dr. Abdullahi Ganduje.
Bayan Abdullahi Adamu ya ajiye mukaminsa a APC, ya bar katon gibi a NWC. Abdullahi Umar Ganduje ba da wasa yake yi wajen zama sabon shugaban APC a Najeriya
An samu labari cewa Alhaji Salihu Luman ya rubutawa PGF wasika, yana mai kira ga Gwamnonin APC a kan abubuwan da ke faruwa na ba Abdullahi Ganduje shugabanci.
Babbar kotun Tarayya da ke zamanta a Kano ta umarci Gwamna Abba Kabir Yusuf ya biya diyyar N2m ga wasu mutane biyu da aka rusawa muhalli ba bisa ka'ida ba.
Gwamnatin jihar Kano ta dakatar da shugabannin makarantun sakandare guda uku a jihar saboda rashin kula da aiki da zuwa aiki ba akan lokaci ba da wasu laifuka.
Za a ji cewa shugabannin APC ba su yarda Abdullahi Ganduje ya canji Abdullahi Adamu a NWC ba. Har wasu da ke rike da mukamai a jam’iyya ba su boye adawarsu ba.
A Kano, a auren zaurawan da gwamnatin Abba Kabir Yusuf za tayi, mata su na harin auren Sanata Kawu Sumaila, Yusuf Ogan Boye, da wani ‘Dan Majalisar tarayya.
Jam’iyyar APC ta gamsu Abdullahi Ganduje ya gaji Abdullahi Adamu a NWC. Ganduje ya kama hanyar zama sabon shugaban jam’iyyar bayan canza lissafi da aka yi.
Abba Kabir Yusuf ya nada shugabannin wasu hukumomi, cibiyoyi da kamfanonin jihar Kano. Irinsu Dr. Muhammad S. Khalil da Dr. Dahir M. Hashim aiki sun samu mukami
Kwankwasiyya
Samu kari