Kwankwasiyya
Sanata Halliru Dauda Jika ya fice daga APC bayan ya sha kashi a zaben zama ‘dan takarar Gwamna, wasu kusoshin Jam’iyyar APC bi shi zuwa kwandon kayan marmari.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, a ranar Lahadi ta yi martani kan wasu rahotanni a kafafen watsa labarai cewa dan takarar shugaban kasarta, Rabiu Kwankwaso,
Dan takarar shugaban kasa na jamiyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, a cikin wani hira yace suna cikin tattaunawa da bangaren dan takarar shugaban kasa, Peter Obi
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar New Nigerian People’s Party (NNPP), Senator Rabiu Musa Kwankwaso, ya kai ziyarar ta'aziyya ga mutanen Jihar Ondo kan hari
Za a fahimci akwai kokarin da ake yi na hada-kan ‘yan takaran jam’iyyun adawa na Labour Party (LP) da New Nigeria People’s Party (NNPP) domin a doke APC da PDP.
Za a fahimci kila PDP ta yi wa Tinubu da APC taron-dangi da Jam’iyyun NNPP da LP domin tsoron Peter Obi da Rabiu su kawowa Atiku Abubakar matsala a zaben 2023.
Tsohon gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya zama dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP a zaben fidda gwani na jam'iyyar da aka yi a ranar Laraba.
Nura Khalil da John James Akpanudoedehe za su rikewa NNPP tuta a Akwa Ibom da Katsina, Malam Aminu Ringim zai yi takara a jihar Jigawa, Sule Hunkuyi a Kaduna.
Jam’iyyar NNPP ta samu Sanata bayan ‘Dan Majalisar Bauchi ya yi watsi da APC. An ga Sanata Lawan Yahaya Gumau dauke da takardar takarar ‘dan majalisa a NNPP.
Kwankwasiyya
Samu kari