Zaben jihohi
A jiya Kwamitin National Peace Committee (NPC) da cibiyar The Kukah Centre sun shirya taro. INEC ta tabbatarwa jama'a cewa babu yadda za ayi magudi a zaben 2023
Ma'assasin jam'iyyar NNPP Boniface Aniebonam ya ce jam'iyyar bata yi zaben tumun dare ba da ta zabi Rabiu Kwankwaso a matsayin dan takarar shugaban kasanta.
‘Yan takarar gwamna 13 ne suka fito takara a zaben badi a jihar Katsina, bayan zaben fidda gwani na jam’iyyun siyasa daban-daban. Amma, biyar ne kawai daga cik.
Watakila dole a hakura zaben 2023 a shiyyoyin Arewa saboda matsalar rashin tsaro. Shugaban cibiyar CEDDERT ya bayyana haka da ya gabatar da laccaa dazu nan.
An bayyana wani Ministan Buhari da yake yi wa Bola Tinubu zagon-kasa a 2023. Ana tuhumar Ministan cikin gida da hannu a nasarar da PDP ta samu a zaben 2022.
Abuja - Yakubu Dogara, tsohon kakakin majalisar wakilai, ya yi kaca-kaca da tikitin takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) da aka.
Shugabannin jam’iyyar NNPP daga jihar Neja sun taru, sun bukaci a hana Yahaya Ibrahim Mohammed Sokodeke shiga takarar Gwamna. Lamarin har zai iya kai wa kotu.
Jihar Osun - Gwamnan jihar Osun, Gboyega Oyetola kuma dan takarar jam’iyyar APC a zaben gwamna da aka kammala a jihar ya shirya tsaf domin kalubalantar zaben.
A jiya ne aka ji Shugaban hukumar INEC na kasa, Farfesa Mahmood Yakubu ya yi alkawarin zaben 2023 zai zama mafi kyawun zaben da aka taba yi a tarihin kasar nan.
Zaben jihohi
Samu kari