Labaran garkuwa da mutane
Mahara sun sace fasto da wasu mutum bakwai a yayin da suke yin ibadah a cocin Salama Baptist Church da ke kauyen Gidigori a karamar hukumar Rafi ta jihar Neja.
Alkali ta yanje hukunci ga wani mai garkuwa da mutane, Chukwudimeme Onwuamadike wanda aka fi sani da Evans, da sauran mutane biyu da aka kama da laifin garkuwa
‘Yan bindiga sun yi garkuwa da wani basarake da ke karamar hukumar Mangu a Jihar Filato, Mai martaba Dikyet Gupiya har cikin gidansa da ke Pushit, Vanguard ta r
An tsare wata matar aure, Jamila Ardo, bisa zargin ta da yin garkuwa da kanta tare da karbar kudin fansa daga hannun masoyinta. Ardo, yar asalin garin Wuaru Jab
A ranar Litinin, 21 ga watan Fabrairu ne wasu tsagerun yan bindiga suka kashe jami’an yan sanda biyu sannan suka yi garkuwa da wasu ma’aurata a jihar Anambra.
Hakimai a yankin Bashar da ke karamar hukumar Wase ta jihar Filato sun ci na kare sakamakon addabar garuruwansu da hare-hare da masu garkuwa da mutane suka yi.
Masu garkuwa da mutanen da suka dan dagacin kauyen Gwombe, Junaidu Danjuma da sauran mutane 14 a yankin Gwargwada da ke karamar hukumar Kuje a Abuja sun sauya b
Tsagerun yan bindiga sun yi awon gaba da wani jami’in tsaro yayin da suka kai farmaki garin Rigachukun da ke karamar hukumar Igabi ta jihar Kaduna a yau dinnan.
Wani al'amari mai ban al'ajabi ya afku a yankin Ajuwon da ke jihar Ogun inda wasu mata biyu suka tsere da yara uku sa'o'i 24 bayan tarewarsu a wani gidan haya.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari