Labaran garkuwa da mutane
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP Atiku Abubakar, ya nuna cewa yana da kyawawan tsare-tsare na ganin Najeriya ta hau saiti idan ya zama shugaban kasa.
Rundunar sojin Najeriya ta ce ta kubutar da wasu 'yan mata biyu da 'yan ta'addan Boko Haram suka yi garkuwa da su a makarantar sakandaren 'yan mata ta gwamnati.
'Dan Majalisar Daura, Sandamu da Mai Aduwa watau Fatuhu Mohammed ya ga ta kansa a karshen makon da ya gabata a gidansa a Katsina, domin wasu sun kawo masa hari.
Mutane sun shiga halin firgici a wasu yankunan birnin tarayya saboda munanan labaran da aka samu. A irin haka aka yi ta dankarawa yara jarrabawa a lokaci daya.
Tsohon na hannun daman Shugaba Muhammadu Buhari, Buba Galadima, ya ce duba da yadda rashin tsaro ke cigaba da tabarbarewa, ba abin mamaki bane a sace shugaban
Sufeto-Janar na ‘yan sandan Najeriya, Usman Baba, ya bayar da umarnin a kara tsaurara matakan tsaro a babban birnin tarayya Abuja, domin kare birnin kasar.
Jami’an tsaron NSCDC na Najeriya sun ankarar da jama'a kan harin da aka shirya kai wa garinsu shugaban kasa Muhammadu Buhari Katsina, da kuma Legas da Abuja.
Rundunar Sojin Najeriya ta tabbatar da mutuwar sojoji uku a wani hari da wasu da ake kyautata zaton bindiga ne suka kai wa Sojojin Bataliya ta 7 a ranar Lahadi.
Wasu miyagun yan bindiga sun yi garkuwa da matar shugaban Fulani da ake kura Arɗo a yankin ƙaramar hukumar Kwali, Abuja, sun haɗa da wasu kananan yara har uku.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari