Katsina
Shugaban karamar hukumar Bakori a jihar Katsina, Ali Mamman ya bayyana yadda infoma su ka taimaka wajen bayar da bayanan da za su kai ga sace tsohon shugaban NYSC.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Katsina sun samu nasarori kan 'yan bindiga. 'Yan sandan sun hallaka 'yan bindiga 11 tare da kwato dabbobi masu yawa da suka sace.
Mutanen garin Tsiga da ke karamar hukumar Bakori a jihar Katsina sun shiga cikon firgici sakamakon sace tsohon shugaban hukumar NYSC, Birgediya Janar Maharazu Tsiga.
Yan bindigar da suka sace tsohon shugaban NYSC, Birgediya Janar Maharazu Tsiga mai ritaya sun nemi a ba su Naira miliyan 250 a matsayin kuɗin fansa.
Shugaba Muhammadu Buhari ya jinjinawa tsohon gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi kan nasarar da ya ba shi yayin zaben 2015 yayin da ya cika shekaru 60.
'Yan bindiga sun kai hari karamar hukumar Sabuwa da ke Katsina, inda suka kashe mutane biyu, suka sace wasu, amma 'yan sanda sun ceci mutane 13 yayin dakile harin.
Mazauna jihar Kastina sun yi magana bayan sace Manjo Janar Ibrahim Maharazu Tsiga mai ritaya. Tsiga ya rike Darakta Janar na hukumar NYSC a Najeriya.
Rahotanni daga yankin Bakori a jihar Katsina sun nuna cewa wasu ƴan bindiga sun afka garin Tsiga da ke yankin Bakori a Katsina, sun sace mHarazu Tsiga da wasu.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya godewa Allah kan ni'imar da ya yi masa inda ya ce da yawa daga cikin abokan karatunsa sun riga mu gidan gaskiya.
Katsina
Samu kari