Katsina
Bankin duniya ƙarƙashin shirin Agile zai gina makarantun sakandare 75 a jihar Katsina. Za a kashe sama da N30bn wajen ginin. Dikko Radda ya yi na'am da shirin.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya yi alhinin rasuwar Hakimin Kurfi, Alhaji Ahmadu Kurfi. Marigayin ya rasu yana da shekara 93 a duniya.
Hakimin garin Kurfi da ke jihar Katsina, Alhaji Ahmadu Kurfi, ya riga mu gidan gaskiya. Marigayin shi ne tsohon shugaban hukumar FEDECO ya rasu yana da shekara 93.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya yi alhinin mutuwar amininsa kuma tsohon shugaban hukumar NIA, Ambasada Zakari Ibrahim a makon da ya gabata.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya kai ziyarar ba zata ma'aikatar tattara haraji ta jihar Katsina. Radda ya zagaya ofis ofis a ma'aikatar domin ganin yadda aiki ke tafiya.
Ministan tsaro, Muhammad Badaru Abubakar ya bayyana cewa nan ba da jimawa ba sojoji za su shafe babin ƴan bindiga a Arewa maso Yammacin Najeriya.
Gwamna Dikko Umaru Radda zai raba tallafin Naira biliyan 5 ga mata a jihar Katsina. Za a raba tallafin N5bn ne domin farfaɗo da kananan sana'o'in mata a Katsina.
Tsohon shugaban hukumar leken asiri ta kasa (NIA), Ambassada Ibrahim Zakari ya rasu. Marigayin dan asalin jihar Katsina ya rasu yana da shekara 81 a duniya.
Jami'an tsaro sun samu nasarar cafke wani malamin asibiti mai suna Rabe da ake zargin yana yiwa 'yan bindiga magani a karamar hukumar Batsari ta jihar Katsina.
Katsina
Samu kari