Katsina
Kungiyar ma'aikatan jinya da unguwar zoma (NANNM) ta yi barazanar shiga yajin aiki a jihar Katsina. Kungiyar ta bukaci gwamnatin jihar ta samar da tsaro.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya yi bayani bayan kuskuren mika mulkin Katsina ga PDP yayn taron yakin neman zaben jam'iyyar APC a Katsina. Ya ce kuskuren harshe ne.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya yi tuntuɓen harshe da yake jawabi a wurin kaddamar da kamfen APC a zaɓen kananan hukumomin da za a yi a Fabrairu.
Muhammadu Buhari ya bayyana cewa yanzu yana rayuwa ne daga kudin da ya karba na hayar gidansa da ke Kaduna. Ya buƙaci shugabanni su rike amanar talakawa.
Ganduje ya ƙaddamar da yakin neman zaben APC a Katsina, inda ya karɓi masu sauya sheƙa 40,000. Gwamna Radda ya yi alƙawarin zaɓen ciyamomi na gaskiya.
'Yan Najeriya sun yi martani da cewa karon farko a tarihi bayan ya yi kyautar dala da wani mawaki a wajen taro a Katsina. Buhari ya yi tafi a lokacin ba da kudin.
Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana shirin tallafawa talakawa da abincin Naira biliyan 9 a watan azumi mai kamawa. Mataimakin gwamnan jihar ne ya fadi haka.
Gwamnan Katsina, Dikko Umaru Radda, Muhammadu Buhari da manyan jagororin APC a Katsina sun halarci taron neman goyon baya ga APC a zaben kananan hukumomi
Miyagun 'yan bindigan da suka kai hari a wani babban asibiti a jihar Katsina, sun bukaci a ba su kudin fansa. Sun nemi a ba su kudin da suka fi rabin miliyan.
Katsina
Samu kari