Katsina
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu zai halarci jana'izar marigayi Muhammadu Buhari, ana sa ran shi zai karbi gawar gobe Talata kafin a wuce da shi Daura.
Farouk Aliyu ya yi kira ga duka shugabanni a matakau daban-daban a Najeriya da su tuna cewa duk matsayin da suka kai a rayuwa watarana mutuwa za ta riske su.
Gwamnonin Arewa maso Yamma sun ayyana gobe Talata, 15 ga watan Yuli, 2025 a matsayin ranar hutu domin girmamawa da Muhammadu Buhari da ya rasu jiya Lahadi.
Buhari ya bayyana cewa ya mallakidala 150,000 ne kacal a banki tare da wasu gidaje da dabbobi da filaye, wanda ke nuni da cewa yana gudanar da rayuwarsa cikin sauki.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya bi jerin yan Najeriya da suka yi ta'aziyyar rasuwar Muhammadu Buhari.
Muhammadu Buhari ya ce ba zai bar wa ‘ya’yansa dukiya ba, amma zai bar musu ilimi domin su zama masu dogaro da kai su kuma fuskanci rayuwa cikin ƙwarewa.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya ayyana ranar hutu don rasuwar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari. Ya yi addu'ar Allah ya yi masa rahama.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya rasu ya ce ya gudu ya shiga soja ne bayan ya gudu daga gida ya shiga soja saboda za a masa aure a Daura.
A labarin nan, za a ji cewa Garba Shehu, hadimin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya tabbatar da cewa za a dawo da gawar Buhari Najeriya don birne shi.
Katsina
Samu kari