Kasashen Duniya
Ministan harkokin kasashen waje, Yusuf Tuggar ya bukaci y'an Najeriya su mai da hankali kan gina kasa madadin ba ta lokacinsu kan matsalar takardun Tinubu.
Babban dan kasuwa a jihar Kano, Alhaji Saadina Dantata ya kirkiri sabon banki na yanar gizo inda zai yi gwagwarmaya da Opay da Moniepoint da kuma Kuda da sauransu.
Sojin Jamhuriyar Nijar sun zargi kasar Faransa da kulla musu sharri don hada su fada da kungiyar ECOWAS inda ta ce su ke kawo musu ta'addanci a kasar.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya roki 'yan Najeriya da su dawo kasar saboda yanzu an samu sauyi ba kamar yadda su ka sani a da ba musamman harkokin tattalin arziki.
Abdussamad Rabiu wanda ya mallaki kamfanin BUA ya samu kazamar riba har Naira miliyan 986 a cikin sa'o'i 24, ya shiga jerin masu kudin duniya 500 tare da Dangote.
Shugaban kasar Faransa ya ce a yanzu haka sojin Jamhuriyar Nijar sun yi garkuwa da jakadan kasar, tare da hana kai masa abinci a ofishin jakadancin kasar.
Jawabin da aka samu daga ofishin mai magana da yawun bakin Bola Tinubu dabam da na UAE. Minista ya ce ba za a iya tsaida lokacin sake dawo da kamfanin jirage ba.
Wata mata ƴar ƙasar Kenya wacce ke rayuwa a kusa da rafin Baringo ta bayyana yadda kada ta raba ta da ƙafarta guda ɗaya. Ta ce rayuwa ta koma mai wuya a gareta.
A wani salo da ba a saba gani ba, kasar Faransa na rokon Morocco da ta yi hakuri ta karbi tallafin Yuro miliyan biyar da ta yi niyyar ba ta bayan girgizar kasa.
Kasashen Duniya
Samu kari