Kasashen Duniya
Nan da wani lokaci kadan mutane za su muhimmancin zuwan da Bola Ahmed Tinubu ya yi zuwa kasar Indiya inda ake yin taron ‘kungiyar G20 da sauran kasashen Duniya.
Kotu a Turkiyya ta daure wani matashi Faruk Fatih shekaru dubu 11 a gidan kaso tare da 'yan uwansa biyu kan zargin yashe kudaden mutane a kamfaninsa na Crypto.
Kotun kolin kasar Faransa ta yi hukunci kan karar da kungiyoyin Musulmai su ka shigar kan dokar hana sanya hijabi ga mata Musulmai a manyan makarantun kasar.
Sojojin juyin mulkin Gabon, sun sanar da cewa sun bai wa hamɓararren shugaban ƙasar Ali Bongo 'yancin zuwa duk inda ya ga dama a fadin duniyar nan domin neman.
Yayin da ake tsaka da rigima tsakanin sojojin Nijar da na Faransa, an fara tattunawa don bai wa sojin Faransa lokaci don tattare kayansu a hankali don ficewa.
Shugaban ƙasa, Umaro Sissoco Embalo, na ƙasar Guinea ya kara naɗa sabbin hadimai masu tsaronsa biyo bayan juyin mulkin da ake ta yi a nahiyar Afirka kwanan nan.
Wasu ba su ki sojoji su karbi mulkin Najeriya ba, hakan zai sa ayi waje da Bola Tinubu. Charly Boy ya ce kyau abin da ya faru a kasashen Afrika ya faru a nan.
Shugaban kasar Najeriya zai tafi kasar Indiya domin ya halarci taron kungiyoyin G-20 da za ayi a birnin New Delhi a Indiya tare da wasu daga cikin ministocinsa.
A ranar Alhamis ne kungiyar Tarayyar Afrika wato AU, ta sanar da batun dakatarwar da ta yi wa ƙasar Gabon biyo bayan juyin mulkin da sojojin ƙasar suka yi.
Kasashen Duniya
Samu kari