Kasashen Duniya
Rahotanni sun bayyana cewa asusun ajiyar kudin Najeriya na kasar wajen ya ragu sosai a cikin mako 10 da suka gabata, kamar yadda alkaluman CBN ya nuna.
An tattara cikakken jerin sunayen ƙasashen Afirka da suka canza taken kasarsu bayan da Tinubu ya rattaba hannu kan kudurin taken Najeriya na 2024 ya zama doka.
Najeriya ta bayyana karancin kudi a matsayin dalilin da ya sa ba ta nada jakadu zuwa kasashen waje ba, shekara guda bayan da Bola Tinubu ya karbi ragamar shugabanci.
Gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya ce akalla jarirai 700 ne ke mutuwa a kowace rana a Najeriya, yana mai jaddada kalubalen da ke cikin yawan mutuwar mata da kananan yara.
Hukumar tsaron fararen hula (NSCDC) ta samu nasarar damke wani mai safarar mutane, a kokarin fitar da su wajen kasar nan, inda yanzu haka ake zurfafa bincike.
Matashiyar yar kasuwa kuma jaruma a shirin BBNaija, Kate Ka3na Jones ta wallafa a shafinta na Instagram yadda ta samu makudan miliyoyin daloli a dare daya.
Yayin da ake jimamin mutuwar shugaban kasar Iran, Ebrahim Raisi, Amurka ta nuna damuwa kan yadda marigayin ya bar duniya da alhakin mutane da dama.
A jiya Lahadi, shugaban ƙasa, Ebrahim Raisi da wasu manyan jami'an gwamnatin ƙasar Iran suka gamu da hatsarin jirgin sama wanda ya yi sanadiyyar mutuwarsu.
A yayin da ake zaman makokin mutuwar shugaban kasar Iran, Ebrahim Raisi, an ruwaito cewa girgizar kasa mai karfin 3.7m ta afku a yammacin kasar Iran a yau Litinin.
Kasashen Duniya
Samu kari