Kasashen Duniya
Hanu Fejiro Agbodje ya ce Najeriya na bukatar mallakar Bitcoin don bunkasa tattalin arziki, yayin da ake hasashen darajar Bitcoin za ta iya kai dala $180,000 a 2025.
Wani dan Najeriya mai suna Tunde Omotoya yda ya shafe shekaru 10 a kasar Canada ya fadi abubuwa 10 da 'yan Najeriya masu son tafiya kasar waje ya kamata su sani
Kasar Faransa za ta dauki nauyin tattara bayanai kan harkokin ma'adinai a Najeriya. Hakan na cikin kokarin kasahsen wajen ganin sun cimma yarjejeniya.
Wata kotu a ƙasar Iran ta yanke wa mawakin nan, Amir Hossein Maghsoudloo hukuncin kisa bayan kama shi da laifin taɓa mutuncin Annabi Muhammad SAW.
An yanke wa tsohon Firaministan Pakistan, Imran Khan, hukuncin daurin shekara 14 saboda zamba. Masoyansa na ci gaba da zanga-zanga kan ci gaba da tsare shi.
An yi wa fitaccen jarumin Bollywood, Saif Ali Khan tiyata bayan da wani dan ta'adda ya farmake sa a gidansa. 'Yan sanda sun fara gudanar da bincike kan lamarin.
Rwanda ta gano danyen mai a karon farko a tafkin Kivu, tare da rijiyoyi 13. Najeriya da Angola na za su jagoranci samar da mai a Afirka da ganga miliyan 3.39 a rana.
An shiga jimami a kasar India bayan wani dan majalisar dokoki ya bindige kansa. Dan majalisar mai suna Gurpreet Gopi ya rasu ne bayan ya harbi kansa bisa kuskure.
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya nemi a sake duba tallafin dala biliyan 50 da China ta ware don Afirka, duba da muhimman ayyukan more rayuwa da ake buƙata.
Kasashen Duniya
Samu kari