Kasashen Duniya
Kungiyoyin Bokaye sun yin alkawarin yin amfani da rundunonin aljannunsu kan duk kasashen da ke yi wa Nijar zagon kasa. Bokayen sun yi alkawarin yakar makiya.
Shugaba Akufo-Addo na kasar Ghana ya dakatar da jawabinsa na ƙarshe kan yanayin ƙasa don tabbatar da cewa an kula da lafiyar mai tsaronsa wanda ya fadi.
Shugaban kungiyar Izalah, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya ba malaman Sunnah shawara kan rigimar Nijar da Najeriya inda ya ce ka da su manta da alakar Musulunci.
Wani mashayin jami'in 'yan sanda a Zambia ya saki masu laifi 13 don su je su yi murnar sabuwar shekara. Ana neman shi yayin da masu laifin suka tsere.
An gurfanar da Mahadi Shehu a gaban kotun majistare a Kaduna bisa zargin hada baki, tallafa wa ta'addanci, da tayar da rikici inda aka tura shi gidan kaso.
Sanusi II ya bukaci kasashen Yamma su zuba jari a Arewa ta hanyar gina makarantu, asibitoci da masana’antu, maimakon yin wa'azin da zai jawo kiyayya tsakanin addinai
Sheikh Abubakar Malami ya nuna takaici yadda yan Nijar suke tsinewa Bola Tinubu da Najeriya saboda sabanin da ke tsakani inda ya ce hakan bai kamata ba.
Tinubu zai sanar da sunayen jakadun Najeriya nan da 'yan makonni, inda aka ce yana kan gyara ofisoshin diflomasiyya don tabbatar da aikin jakadun cikin tsari.
Yunkurin yin tafiye-tafiye ba tare da biza ba a Afirka na karuwa, inda a baya-bayan nan kasashe kamar Rwanda da Kenya suka bude iyakokinsu ga daukacin 'yan Afirka.
Kasashen Duniya
Samu kari