Kasar Saudiya
Gwamnatin kasar Saudiyya ta sanar da tarwatsa wata mabuyar wasu ta’ adda da ta gano a cikin wannan wata. Ta sanar da kama mutane goma tare da karbe makamai.
A farkon makon nan aka nada Ba N’Daou sabon Shugaba a kasar Mali bayan juyin-mulki. N’Daou tsohon Kanal ne a gidan soja da ya yi ritaya, yanzu shekarunsa 70.
Bayan yayansa sun yi afuwa ga masu laifi, wata kotun Saudiyya ta soke hukuncin kisa da aka zartar kan wasu mutum biyar da suka kashe dan jarida Jamal Khashoggi.
An nada Shugaban kasar Ghana ya rike ECOWAS. Mista Nana Akufo-Addo ya na neman goyon bayan Najeriya da sauran kasashen da ke kungiyar su bada hgyon bayarsu.
Mun kawo maku shugabannin da ke Nahiyarmu ta nan Afrika da jerin shekarun kowane daga cikinsu. Irinsu shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari su na mafi tsufa.
Jawabin ya kara da cewa, tawagar NAHCON ta ziyarci ofishin gwamnoni da fadar sarakunan gargajiya a dukan jihohin da suka ziyarta domin neman hadin kansu wajen
Daga yanzu babu wanda ya isa ya sa wa yaronsa suna Muhammad ko Jihad a Sin. Gwamnatin kasar China ta hana amfani da sunaye irinsu ‘Muhammad’, ‘Arafat’ dsr.
Shugaban kasa Buhari ya yi magana game da hambarar da Gwamnatin kasar Mali. Haka kungiyar ECOWAS a na ta bangaren ta ce ba za ta amince da juyin mulkin ba.
Mun ji cewa Alkali ya daure Shugaban kamfanin man Rahamaniyyah da Yaronsa a Birtaniya, Abdulrahman Bashir zai shafe watanni goma ya na tsare a gidan kaso a UK.
Kasar Saudiya
Samu kari