Kasar Saudiya
Hukumomi a kasar Saudiyya sun sanar da Sheikh Saleh bin Abdullah Al Humaid a matsayin limamin Arafa da zai yi huduba wa miliyoyin musulman duniya a Namira.
Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya yi magana kan dalilin hana shi zuwa Saudiyya aikin hajjin 2025. Sheikh Gumi ya ce saboda matsayarsa kan siyasa ne.
Kotun kolin Saudiyya ya sanar da cewa za a fara duban watan sallar layya na 2025 a ranar Talata, 27 ga Mayu. Za a fara duba watan Zul Hijja ne domin bikin sallah
Malaman da suka shiga cikin tawagar NAHCON a Hajjin 2025 sun yi wa shugaba Bola Ahmed Tinubu addu'a a Madina. Sheikh Afini Abdulbari ya yabi NAHCON.
Hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON), ta ja kunnen mahajjatan Najeriya kan daukar abubuwan da suka bace yayin da suke gudanar da aikin zagaya Ka'aba a Saudiyya.
Sheikh Musa Assadus Sunnah ya yi magana a bidiyo inda ya ƙaryata rahoton kama yan uwan Ado Aliero a Saudiyya inda ya ce babu wata hujja da ke nuna suna da alaƙa.
Hukumomi a kasar Saudiyya sun cafke wasu mata biyu da ake zargin iyalan dan bindiga Ado Aliero ne a garin Madina yayin da suka tafi aikin Hajji daga Najeriya.
Dakarun hukumar tsaron farin kaya sun kara samun nasarar damke wani jagoran dabar masu garkuwa da mutane a lokacin da yake shirin tafiya sauke farali a Saudiyya.
NAHCON ta tabbatar da cewa mahajjata za su ci abinci mai tsafta da gina jiki, tare da tsauraran matakan sa ido da hana sinadarai da kayan da suka lalace.
Kasar Saudiya
Samu kari