Kasar Saudiya
Hukumar jin dadin Alhazai ta jihar Kebbi ta tabbatar da rasuwar wani Alhaji a birnin Makkah na kasar Saudiyya. Alhajin ya rasu ne bayan 'yar gajeruwar jinya.
Hukumomi a kasar Saudiyya sun tabbatar da cewa wata mata mai suna Hajiya Hawawu daga Kwara ta rasu, binciken da aka gudanar ya tabbatar da cewa ta yi ajalin kanta.
Gwamnatin jihar Kano ta samar da asibiti a kasa mai tsarki domin duba Alhazan jihar masu gudanar da aikin Hajjin bana na shekarar 2024 a Saudiyya.
Gwamnatin jihar Kano ta ƙara ɗaukar matakai da nufin inganta walwala da jin daɗin alhazan jihar na tsawom lokacin da za su ɗauka a ƙasa mai tsarki.
Allah ya yiwa wata Hajiya 'yar Najeriya a birnin Madina yayin gudanar da aikin Hajji. Hajiyar wacce ta fito daga Neja ta rasu ne bayan ta kamu da rashin lafiya.
Jami'an tsaro na musamman sun kama gungun yan damafara masu cutar mutane da sunan sama musu izinin aikin Hajji a Makka. An kama su da abubuwa da dama.
Hukumomi a kasar Saudiyya sun tabbatar da ganin watan Dhul Hijjah a yammacin yau Alhamis 6 ga watan Yuni inda aka tabbatar da gobe 1 ga watan Dhul Hijjah.
Mahukunta a kasar Saudi Arabia sun roki ɗaukacin musulmai na ƙasa su fara fita duban jinjirin watan Babbar Sallah daga gobe Alhamis, 29 ga watan Dhul Qa'adah, 1445H.
Hukumomi a kasar Saudiyya sun bayyana cewa kimanin maniyyata ‘yan kasashen waje miliyan daya ne suka isa aikin hajjin bana yayin aka kirkiri kwagirin Nusuk.
Kasar Saudiya
Samu kari