Jihar Kaduna
A labarin nan, za a ji cewa ƴan siyasa, musamman na jam'iyyar SDP a Kaduna sun shiga alhini bayan rasuwar daya daga cikin jagororinsu a wani mummunan hadarin mota.
A labarin nan, za a ji cewa guda daga cikin shugabanni adawa a Najeriya, Nasir El-Rufa'i ya ce akwai alamun yan adawa za su iya bugawa da APC a babban zaben 2027.
Wasu mutane a karamar hukkumar Kubau sun kashe jagoran 'yan banga na KADVIS, Saleh Shuaibu da aka fi sani da Saleh Fiya Fiya a dajin Kaduna kan rikicin fili.
Wasu da ake zargin 'yan bindiga ne sun sace mai unguwar Bauda da ke Maro, a karamar hukumar Kajuru da ke jihar Kaduna da asubahin ranar Asabar 28 ga watan Yuni.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin Ismael Ahmed a matsayin shugaban PCNGi domin rage wa ‘yan kasa raɗaɗin cire tallafin man fetur da aka yi a farkon mulkinsa.
A labarin nan, za a j cewa kungiyar tsofaffin yan sandan Najeriya sun bayyana cewa za su fito tituna domin shaida wa gwamnati halin da suke ciki.
A labarin nan, za a ji yadda wasu zaratan sojojin Najeriya suka yi asarar rayuka a kokarinsu na kakkabe mummunan harin yan ta'adda a Neja da Kaduna.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya aika sako ga takwarorinsa na sauran jihohi. Ya bukaci gwamnonin da su kare 'yancin da 'yan kasa suke da shi na zirga-zirga.
Jami'an hukumar tsaron farin kaya (DSS) da wasu sauran hukumomin tsaro sun cafke wasu da ake zargin 'yan bindiga ne bayan sun daw daga aikin Hajji a Saudiyya.
Jihar Kaduna
Samu kari