Jihar Kaduna
Kungiyar gwamnonin arewa ta mika ta'aziyya tare da jajanta wa masarautar zazzau, gwamnatin Kaduna da daukacin al'ummar Musulmi kan rushewar Masallacin Zazzau.
Rundunar soji ta yi nasarar hallaka 'yan bindiga uku tare da kubutar da wasu mutane 10 da aka yi garkuwa da su a kananan hukumomin Igabi da Chikun da ke Kaduna.
Kungiyar kiristoci ta Najeriya ta tura sakon ta'aziyya ga Musulman kasar nan biyo bayan samun iftila'in da ya faru na rushewar wani bangaren masallacin sarki.
Rahotanni na nuni da cewa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya fice daga Najeriya zuwa waje jim kaɗan bayan haƙura da zama ministan Tinubu.
Majalisar malaman jihar Kaduna ta gargadi majalisar Dattawa da ta yi gaggawar tabbatar da tsohon gwamna, Nasir El-Rufai a matsayin minista nan ba da jimawa ba.
Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya yi shagube kan kin tabbatar da Nasir El- Rufai a mukamain minista, ya ce yanzu tsohon gwamnan ya zama abin tausayi.
Wani manomi da ba a bayyana sunansa ba, ya yi jarumta inda ya tunkari wasu 'yan ta'adda da suka zo da nufin tafiya da shi, suka gwabza fada inda ya yi nasarar.
Kungiyar limaman majami'u da takwararta ta Jama'atu Nasril Islam sun yi gargadi kan shirin afkawa Nijar da kasashen ECOWAS ke shirin yi, sun neman a yi sulhu.
Mai martaba sarkin Zazzau, Ahmad Bamalli, ya yi kira ga iyaye da su yi ƙoƙarin tura 'ya'yansu mata domin su yi karatu a bangaren aikin likitanci. Ya bayyana.
Jihar Kaduna
Samu kari