Jihar Kaduna
Wani bidiyo na tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai ya janyo cece-kuce a kafafen sada zumunta. A cikin bidiyon an ga El-Rufai na iƙirarin cewa.
Kungiyar 'yan Shi'a a Najeriya sun mamaye titunan birnin Kaduna don nuna damuwarsu kan ci gaba da tsare shugabansu, Sheikh Ibrahim El-Zakzaky da mahukunta ke yi
Rikicin da jam'iyyar NNPP ta Kwankwaso ya buɗe sabon shafi ranar Jumu'a, kakakin jam'iyyar ya bayyana cewa kwamitin NWC ya amince da korar shugabanni a jihohi 7
Gwamnan Jihar Kaduna Uba Sani yayi alkawarin sadaukar da rabin albashinsa da nufin amfani da kudin domin tallafawa talakawa, mabukata da marasa galihu a jiharsa
A karshe, Shugaba Tinubu ya mika sunayen ministoci ga majalisa kuma an bayyana su guda 28 yayin da ake tsammanin akwai sauran jerin sunayen da shugaban zai karo
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani ya bai wa sabbin kwamishinoni 14 da ya naɗa ranstuwar kama aiki a fadar gwamnatinsa da ke cikin birnin Kaduna ranar Alhamis.
Bakwai daga cikin jihohin Najeriya 36 sun samu kujerar minista fiye da guda daya a lokacin gwamnatin tsohon shugaban kasa. Muhammadu Buhari na biyu a 2019.
Majalisar Dokokin jihar Kaduna ta sanar da dakatar da shugabannin ƙananan hukumomin jihar uku bisa zarginsu da aikata almundahana a yayin gudanar da harkokin.
Mun kawo sunayen ‘Yan siyasan Kaduna da Uba Sani yake so ya nada a Kwamishoni. Gwamnan ya aika sunan Auwal Musa Shugaba, Shizzer Nasara Bada da Sule Shu’aibu.
Jihar Kaduna
Samu kari