Jirgin Sama
Wata budurwa yar Najeriya ta kasa boye farin cikinta bayan ta sauka daga jirgin dama. Ta yi birgima a kasa sannan ta fashe da kuka tana mai godiya ga Allah.
Rahotanni daga Nepal sun nuna cewa akalla mutane 16 suka rasa rayuwarsu lokacin jirgin sama makare da fasinjoji 72 ya yi hadari ranar Lahadi, ana kokarin ceto.
A yammacin ranar Asabar ne ‘Yan bindiga su ka je tashar jirgin kasa da ke karamar hukumar Igueben a jihar Edo, suka dauke fasinjoji da yawa da za su je Warri.
hukumar kula da jirigen sama ta amincewa kamfanin Rano Air fara jigilar kaya da fasinjoji a fadin Nigeria. wannan na cikin wata wallafa da Bashir Ahmed yayi
Daga Yunin 2015 zuwa yau, jirgin fadar Shugaban kasa ya je kasashe 50. A daidai wannan lokaci, Shugaba Muhammadu Buhari yayi kwanaki fiye da 200 a asibiti.
Ministan harkokin sufurin tarayya yace nan da mako daya mutane za su cigaba da hawa jirgin kasan Kaduna-Abuja, yanzu duk wanda bai da NIN ba zai hau jirgi ba.
An tara jirage a fadar Shugaban kasa, amma babu kudin gyara. Air Vice Marshal Abubakar Abdullahi yace idan kudi ba su fita, kamfanoni za su iya kunyata Najeriya
Majiya ta bayyana cewa saba umurnin tashi ba tare da izini ba daga filin jirgin sama na Ibadan ne dalilin da yasa hukumar NCAA ta tsare jirgin Peter Obi na LP.
A karshen makon nan muka samu rahoto Hukumar NRC mai kula da harkokin jirgin kasa a Najeriya yace babu maganar dawowa aiki a ranar 24 ga watan Nuwamba 2022.
Jirgin Sama
Samu kari