Jirgin Sama
Ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika ya tabbatar da cewar jiragen saman Najeriya za su iso kasar a ranar Juma'a, 26 ga watan Mayu domin fara yin jigila.
Matthew Pwajok ya rasa kujerar da yake kai ta shugaban hukumar NAMA bayan an kore shi daga ofis. A ‘yan kwanakin nan ne aka tsige Kyaftin Rabiu Yadudu daga FAAN
Hukumar kula da harkokin alhazan Najeriya (NAHCON) ta ce kowane maniyyaci zai kara adadin dala $100 kan kowace kujeɗa sakamakon rikicin da ake a ƙasar Sudan.
A kokarin gwamnatin tarayya na ganin ta tseratar da yan kasarta daga rikicin Sudan, wasu dalibai biyu sun nuna halinsu na rashin bin doka, sun jawa yan uwansu.
A Najeriya kashin farko na daliban kasar daga Sudan waɗanda ke guje wa yaki sun isa gida da talatainin dare, ranar Laraba. 'Yan kasar sun sha wahala a hanya.
Gabannin bikin rantsar da sabon shugaban kasa a ranar 29 ga watan Mayu, jirgin shugaban kasa kirar Boeing 737 ya lula wajen kasar domin samun gyara mai kyau.
Rahotanni sun tabbatar da haɗarin wasu jiragen yaƙin rundunar sojin Amurka. Jiragen yaƙin dai sun yi taho mu gama ne a yayin da suke dawowa daga atisayen tuƙi.
Mulki ya zo karshe, amma Minista ya hakikance a kan maganar jirgin sama. Daga yanzu zuwa 29 ga Mayu, za a iya ganin jirgin saman NigeriaAir yana yawo a sama.
An tattaro mutanen Najeriya kusan 2400 da yakin da ake yi a Sudan ya rutsa da su, wannan zirga-zirga na ‘yan kwanaki za ta ci abin da ya kai Dala miliyan 1.2.
Jirgin Sama
Samu kari