Jirgin Sama
Fasinjoji da dama sun samu raunika a wani haɗarin jirgin ƙasa da mota a jihar Legas. Jirgin ƙasan dai yayi taho mu gama ne da motar wacce take akan titin sa.
Wata kyakkyawar ma'aikaciyar jirgin sama mai suna Husna ta ba da labarin rayuwar rainon juna biyunta wanda ya zo da abubuwan ban mamaki tsawon watanni Tara.
Yayinda ake shirin gudanar da kidayar yan Najeriya a shekarar 2023 bayan kammala zaben shugaban kasa da gwamnoni, hukumar ta bayyana irin shirin da take yi.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya musanta jita-jitar dake yawo cewa jirgin NAF ne ya kai hari kan makiyaya, yace ba ruwan Soji, jirgi ne mara matuki.
Rahotannin da muke samu sun nuna cewa wani jirgin helikwafta ya yi ruwan wuta kan Mafarauta na musamman dake aiki da jami'an tsaro a yankin Shiroro da ke Neja.
Ma'aikatan NAHCO a Najeriya sun fada yajin aiki a safiyar Litinin inda suka hana jirage sauka da tashi a filin jirgin sama na Murtala Muhammad da ke Legas.
Wata budurwa yar Najeriya ta kasa boye farin cikinta bayan ta sauka daga jirgin dama. Ta yi birgima a kasa sannan ta fashe da kuka tana mai godiya ga Allah.
Rahotanni daga Nepal sun nuna cewa akalla mutane 16 suka rasa rayuwarsu lokacin jirgin sama makare da fasinjoji 72 ya yi hadari ranar Lahadi, ana kokarin ceto.
A yammacin ranar Asabar ne ‘Yan bindiga su ka je tashar jirgin kasa da ke karamar hukumar Igueben a jihar Edo, suka dauke fasinjoji da yawa da za su je Warri.
Jirgin Sama
Samu kari