Jirgin Sama
Wata kungiyar rajin kare hakkin 'yan Arewa, CNF, ta bukaci EFCC ta kama tsohon ministan sufurin jiragen sama a lokacin Buhari, Hadi Sirika. Kungiyar dai na.
Shugaban Nigeria Air ya fadawa ‘Yan Majalisar Tarayya gaskiyar inda aka dauko hayar jirgi. Jirgin da aka gani ba na gwamnati ba ne, haya da aka yi daga waje.
Matashiyar budurwa ta caccaki wani fasinja wanda yake ta tusa da gurbata iskar da mutane ke shaka na tsawon awanni hudu yayin tafiya daga Lagas zuwa Casablanca.
Jirgin da aka canza wa alhazan Jihar Jigawa ya sake dawowa Filin Sauka da Tashin Jirage na Malam Aminu Kano a ranar Alhamis bayan ya tashi zuwa Kasar Saudiyya.
Binciken da aka yi ya nuna yadda jirgin Najeriya ya kaura zuwa Habasha a daidai lokacin da ake ci gaba da cece-kuce kan tushe da asalin inda jirgin ya fito.
Fasinjan da ya bude kofar fita ta gaggawa ta jirgin saman kamfanin Asiana da ke Koriya ta Kudu ya bayyana cewa ji ya yi numfashinsa na daukewa kamar zai mutu.
Bayan dogon lokaci ana ta kace-nace, daga karshe jirgin saman Najeriya Air ya sauka a filin sauka da tashin jiragen sama na Nnamdi Azikwe da ke birnin Abuja.
Da kamar wahala jirgin Nigeria Air da aka shigo da shi a kurarren lokaci ya fara tashi. Ana bukatar a bi wasu matakai kafin jirgin ya fara tashi da fasinjoji
Jirgin saman Najeriya da ake ta cece kuce kan alkawarin da FG ta ɗauka, ya gama shiri tsaf zai taso zuwa birnin tarayya Abuja, kwana uku gabanin miƙa mulki.
Jirgin Sama
Samu kari