Jihar Kano
Gwamnatin jihar Kano ta saka dokar kulle daga safe har dare, a kokarinta na hana barkewar rikici sakamakon halin fargabar da ake ciki a jihar kan zaben gwamna.
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC tana shirin fara sakin sakamakon zabukan kananan hukumomi 44 na jihar Kano bayan yin zaben a jiya Asabar 18 ga watan Maris.
Sanata Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na NNPP a zaben 2023, da Buba Galadima, jigon jamiyyar NNPP a Kano sun dira ofishin INEC yayin da ake jiran sakamako
An gama tattara kuri'u a Kebbi, babu wanda ya yi nasara tsakanin PDP da APC. Ratar ba za ta bada damar a ba APC nasara ba domin akwai kuri’un da aka kashe.
Yayin da sakamakon zabe ke ci gaba da fitowa daga sassan jihar Kano, NNPP ta fara lashe zaben majalisar dokokin Kano, inda Falgore ya samu nasara a mazaba Rogo.
Rahoto ya nuna cewa jami'an tsaro sun bindige tsohon kansila na gundunar Getso a jihar Kano, Ibrahim Nakuzama, kan satar akwatin zabe, na kusa dashi ya tabbatar
Kawo yanzun, rahoton da muka samu daga yankin ƙaramar hukumar Rimin Gado ya nuna cewa akalla akwatunan zaɓe 10 wasu yan daba suka lalata a mazabu daban-daban.
An samu tsaiko a wasu rumfunan zaben Kano inda mutane suka yiwa wasu mata 3 duka don zarginsu da siyar da kuri'u da siyan kuri'u, jamian tsaro sun shiga tsakani
An samu yar hatsaniya a wani akwatin zabe da ke karamar hukumar Kiru na jihar Kano yayin da wani mutum ya taho da birinsa wurin zabe kuma mutane suka tarwatse
Jihar Kano
Samu kari