Jihar Kano
Gwamna Abba Kabir ya amince da karin girma ga wasu ma'aikata har guda 231 a ma'aikatun jihar Kano daban-daban, ya umarce su da yin aiki tukuru da gaskiya.
Kotun Tarayya da ke zamanta a jihar Kano ta dakatar da Gwamna Abba Kabir Yusuf kan matakin da ya dauka kan makarantu ma su zaman kansu a jihar Kano.
Ya na da wahala dan siyasa ya daga hannun yaronsa ya ba shi mulki ba tare da an samu matsala a tsakaninsu ba, a yau, Fubara da Wike daga Ribas sun shiga wannan layi.
Kungiyar AHOUN ta kamfanoni masu kula da zirga-zirgar zuwa aikin Hajji, ta yi nuni da cewa za a iya samun ƙarin kuɗin zuwa aikin Hajji a shekarar 2024.
Kotun daukaka kara ta yi hukunci a zaben majalisar Tarayya inda ta tabbatar da nasarar Abdulmumin Jibrin na jam'iyyar NNPP tare da korar karar Said Kiru na APC.
Gwamnatin Abba Kabiru Yusuf ta sake tsokano fushin kotu bayan rusau a masallacin idi. Dole Gwamnatin Kano ta biya diyyar Naira Biliyan 30 na rushe-rushen shaguna
‘Yan NNPP sun yi nasara a shari’ar zaben Kano, Abdulmumin Jibrin Kofa, Idris Dankawu, Abdulhamid Kamilu Ado da Muhammad Hassan Danjuma ba za su bar majalisa ba
Hukumar Hisbah a jihar Kano ta yi nasarar kwamushe wasu 'yan daudu guda 8 da ke tikar rawa a wurin bikin uban gidansu a jihar Kano da ke Arewacin Najeriya.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya umarci tantance karin mutane 147 don yi mu su auren gata a jihar kamar yadda aka yi a baya na aurar da mutum 1,800.
Jihar Kano
Samu kari