Malamin addinin Musulunci
Kotun Koli ta Ƙasar Saudi Arabia ta bukaci al'ummar Musulmai su fara duba jinjirin Ramadan a yammacin Talata, 29 Sha’aban 1447H domin tabbatar da ganinta.
Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun kai mummunan hari gidan Limamin JIBWIS na Digare, Imam Abubakar Muhammad Digare, inda suka yi garkuwa da iyalansa.
Malamin Musulunci Ustaz Alkali Abubakar Salihu Zaria ya soki Naja'atu Mohammed kan kalamanta kan Sheikh Pantami, yana mai kare alherinsa ga al'umma da siyasa.
Sarki Aminu Ado Bayero ya kaddamar da sabon masallacin da Abdullahi Ganduje ya gida a Kano. Ganduje ya ba Sheikh Abubakar Lawal Triump jagorancin masallacin.
Sheikh Isa Ali Pantami ya shiga jerin malaman musuluncin da suka taba nuna sha'awa ko ma suka tsaya takarar gwamna a fadin Najeriya, Sheikh Ibrahim Khalil na ciki.
A labarin nan, za a ji cewa Reno Omokri ya bayyana cewa akwai abubuwan da Nasir El-Rufa'i ya aikata a jihar Kaduna a lokacin da ya ke gwamna, ya cancanci kamu.
Kungiyar MUSWEN da malaman Musulmi a Kudu maso Yamma sun jaddada bin umarnin Sarkin Musulmi kan azumin Ramadan 2026, suna tabbatar da hadin kai da zaman lafiya.
Gwamnatin Tarayya ta kasa gabatar da umarnin kotu kan tsare Sheikh Sani Abdulkadir Zaria da ake zargi da shirin juyin mulki, kotun ta dage shari'a zuwa Juma'a.
Wani jigo a jam'iyyar APC, Dr. Sani Zangina ya caccaki majalisar shari'ar Musulunci kan kiran sai an cire sabon shugaban INEC, Joash Amupitan daga mukaminsa.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari