Addinin Musulunci da Kiristanci
Shahararren malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Gumi ya soki shugabancin siyasa a Najeriya, yana mai cewa al'ummar kasar na da raunin tsarin adalci da kyau.
Wata matashiyar musulma budurwa mai suna Oyeneyin Adiat, wacce ta kammala digiri matsayin dalibar da ta fi kwazo a jami'ar Bowen ta alakanta nasararta ga Allah.
Kungiyar kare hakkin musulmi ta MURIC ta dage cewar ikirarin da shugabannin kirista ke yi na cewa kiristoci kadai ake kashewa a Najeriya ba gaskiya bane kamar y
Za a ji labari Gwamnati ta sa ranar bude SSCOE a karon farko bayan kashe Deborah Yakubu. Hukuma ta ci kowane dalibi tarar kudi kafin a dawo karatu a SSCOE.
'Yan Najeriya a kafafen sada zumuntar zamani a halin yanzu suna ta martani kan wani bidiyo dake yawo na shugaban APC na kasa,Abdullahi Adamu ya janyo maganganu.
Abuja - Sabon shugaban kungiyar kiristoci ta Najeriya, Archbishop Daniel Okoh, ya ce da yawa daga cikin mabiya addinin kirista suna tsoron cewa ana kitsa makir.
Cocin Anglican ta Najeriya, a ranar Laraba, ta yi suka da kakkausan murya ga jam'iyyar APC kan dagewa game da batun tsayar yan takarar shugaban kasa musulmi da
Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta soki Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN, kan maganganun da ta yi game da malaman addinin kirista da suka hallarci kaddama
Shugabannin Musulunci da sarakunan gargajiya a Kaduna sun fara yunkurin karfafa hadin kai tsakanin addinai ta hanyar haduwa da kiristoci wajen ibadah a coci.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari