INEC
Hukumar zabe mai zaman kanta ta yi karin wa'adin zaben fidda gwani ba tare da sake duba ga jadawalin hidimomin jam'iyyun siyasa ba kafin babban zaben 2023 mai z
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC, ta ce dage lokutan zabukan fitar da gwani da jam'iyyun siyasa ke yi idan an bar su zai yi mummunar illa ga zabe.
Cif Samuel Oluyemisi Falae ya na ganin zai yi wahala INEC ta iya shirya zabe a shekara mai zuwa, ya ce idan aka tafi a haka, ba zai yiwu a wasu shugabanni ba.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC a baya ta ce za a ci gaba da gudanar da rijistar ta yanar gizo da kuma a ofishi a lokaci guda har sai an dakatar da ai
Shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa, INEC, Farfesa Mahmud Yakubu, ya ce ba zai yuwu ya nemi takarar shugaban ƙasa ba, ya maida hankali kan shirya zaɓe
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta bayyana cewa wa’adin da aka kayyade don gudanar da zaben fidda gwani na nan daram a kan Juma’a, 3 ga watan Yuni.
Mummunar gobara ta lamushe daya daga cikin ofisoshin hukumar zabe mai zaman kanta ta hukumar INEC da ke jihar Zamfara, mazauna yankin suka tabbatar da hakan.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta karyata ikirarin su Bola Ahmed Tinubu na cewa katin PVC su na daina aiki. Farfesa Mahmood Yakubu ya tabbatar da haka a Abuja.
Hukumar shirya zabukan kasa INEC a ranar Alhamis ta bayyana cewa za'ayi zaben 2023 duk da matsalar tsaron da kasar ke ciki. Shugaban INEC, Farfesa Mahmoud Yakub
INEC
Samu kari