INEC
Charles Adias, jami'in da ke tattara sakamakon zabe na jihar Rivers ya dakatar da aikinsa sakamakon barazana da yace ana yi wa rayuwarsa kan zargin magudin zabe
Kwamitin kamfen Atku/Okowa ya bukaci hukumar gudanar da zaben kasa INEC ta soke dukkan kuri'un da aka tattaro kawo yanzu kuma a sake sabon lale har sai an gamsu
Duniya Daman Masu Iya Magana Sun ce: Duniya juyi juyi ce wai kwaɗo ya jishi a cikin ruwan zafi Yanzu Gwamna Lalong Ya Tunkuyi Ƙasa a Takarar da Yayi Ta Sanata
Charles Adias, baturen zabe na jihar Rivers ya yi korafin cewa magoya bayan jam'iyyar Labour suna barazanar kashe shi saboda zargin cewa zai yi magudin zabe.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ci gaba da jan zarensa a sakamakon zaben dake fitowa daga jihohin Najeriya.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya bukaci shugaban hukumar zabe mai zaman kanta, Farfesa Mahmood Yakubu da ya soke zaben shugaban kasa na ranar Asabar.
INEC Ku Daure, Ku Cije Akan Gaskiya Karku Bari Matsin Lamba Yayi Tasiri Akan Ku - Atiku Abubakar Ya Fadawa INEC ta Hannun Na Daman Sa'a Yakin Neman Zabe a Abuja
A Kwantar Da Hankali, Ba'a Zubda Gari A Ɗebe Duka Daman Inji Tinubu Ya Gaya Wa Magoya Bayan Sa Na Legos Biyo Bayan Rashin Nasararsa a Legos din A Hannun LP
Mun gano cewar Hukumar Zabe Ta Kasa Wato INEC Ce Take Ƙir-ƙirar Ƙuri'un Shafcin Gizo-da-Koƙi Tana Yadawa da Wata Manufa Boyayyu Nata - Shugaban Labor Party
INEC
Samu kari