India
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a jiya Talata 5 ga watan Satumba ya yi sabbin nade-nade guda takwas a ma'aikatar birnin Tarayya wanda za su kasance sakatarori.
An yi babban rashi a jihar Kano yayin da jigo a jam'iyyar APC, Dakta Muhammad Bello Al-Adam ya riga mu gidan gaskiya a kasar Indiya bayan ya sha fama da jinya.
Hukumomi a kasar Indiya sun dauki matakin rufe makarantar da aka ci zarafin dalibi Musulmi wanda malamar makarantar ke umartan sauran dalibai kan dukan dalibin.
A karon farko, kasar Indiya ta yi nasarar saukar da kumbonta a kusurwar Kudu ta duniyar wata bayan kumbon Rasha ya tarwatse a kokarin cilla shi duniyar wata.
Kamfanin Dangoteya musanta rade-radin da ke na cewa matatar mansa ta dauki 'yan Indiya da 'yan China fiye da 'yan Najeriya. Mai magana da yawun kamfanin ne.
Rundunar 'yan sanda sun bazama neman matashi mai suna Ankush Dutta bayan shafe shekaru biyu a dakin otal bai biya ko sisi ba, an kiyasta bashin ya kai N57m.
Wani dan Najeriya ya shiga hannun 'yan sandan kasar India bisa zargin harkallar miyagun kwayoyi a wasu yankunan kasar. An ce za a gurfanar da shi nan kusa.
Wani mutum dan Najeriya ya shiga cikin damuwa bayan matar da zai aura ta yi watsi da shi a yayin da ake daf da daura musu aure a bainar jama'a inda ta fara kuka
Wata tsaleliyar budurwa 'yar Najeriya mai shekaru 28, Amelia Pounds ta riga mu gidan gaskiya yayin da yi mata aikin gyaran jiki a kasar India dake nahiyar Asia.
India
Samu kari