Kungiyoyin kare hakkin bil adama
Abuja - Kungiyar kare haƙkin ɗan adam a Najeriya (HURIWA) ta yi kira ga ministan sadarwa, Sheikh Isa Pantami, ya fito ya yi tir da kwace ikon da Taliban ta yi.
Babban hafsan hafsoshin tsaro ya bukaci masu fafutukar kare hakkin dan adam su shiga dazukan 'yan Boko Haram don su tilasta su su mika wuya a tattauna dasu.
Wata ƙungiya mai zaman kanta a Najeria ta ƙalubalanci gwamnatin shugaba Buhari kan yaƙin da tace tana yi da cin hanci da rashawa, tace ba inda dukiyoyin ke zuwa
A ranar Laraba, 17 ga watan Yuli, ne rundunar 'yan sanda ta sanar da dokar hana duk wata zanga-zanga a cikin Abuja domin tabbatar da tsaron lafiya da dukiyar al'umma. An saka dokar ne biyo bayan gumurzun da aka sha tsakanin jami'a
Matar da ke jan ragamar babbar hukumar IMF Duniya ta bar aiki. Wannan ba kowa ba ce illa Christine Madeleine Odette Lagarde wanda ake tunani za ta koma babban bankin Nahiyar ta Turai watau ECB
Kungiyoyin kare hakkin bil adama
Samu kari