Hare-haren makiyaya a Najeriya
Bayanan da aka tattara kawo yanzu sun nuna cewa maharan makiyaya sun halaka akalla rayuka 43 a sansanin yan gudun hijira da ke jihar Benuwai da daren Jumu'a.
Bayanan da muka samu daga wani kauye a jihar Benuwai ya nuna cwa yan bindiga da ake zaton fulani makiyaya ne sun sheka rayukan akalla mutane 46 ranar Laraba.
Wasu mahara da ake kyautata zargin makiyaya ne sun illata dalibai da malamai a wafa amakarantar Sakandire da ke jihar Oyo da safiyar ranar Alhamis din nan.
Ana zargin wasu Fulani makiyaya da mamaye wani yankin jihar Benue tare da hallaka mutane da yawa ba tare da wani laifin da suka aikata ba a ranar ta Alhamis.
Gwamna Ortom na Jihar Benue ya ce yan bindiga sun kashe a kalla mutane 6,000 a jiharsa tun shekarar 2017. Ortom ya kuma ce FG bata daukan matakin da ya dace.
Abdullahi Umar Ganduje ya kaddamar da kwamitin da zai duba rikicin makiyaya da manoma. Tsohon shugaban jami’ar BUK, Farfesa Attahiru Jega zai jagoranci kwamitin
Wasu mahara da ake zaton Fulani makiyaya ne sun aika wasika zuwa wasu kauyuka hudu a yankin karamar hukumar Yewa da arewa a jihar Ogun, sun ce zasu kai hari.
An samu faruwar wani rikici da ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 8, ciki har da kananan yara 8 a jihar Borno. An zauna da shugabanni don dinke faruwar hakan gaba.
hukumar sojojin nigeria tace zata canja dabarun da take amfani da su wajen kai hare-hare a nigeria musamman shirye-shiryenta na operation da take yi a kasar
Hare-haren makiyaya a Najeriya
Samu kari