Hare-haren makiyaya a Najeriya
Wasu mahara da ake zaton Fulani makiyaya ne sun aika wasika zuwa wasu kauyuka hudu a yankin karamar hukumar Yewa da arewa a jihar Ogun, sun ce zasu kai hari.
An samu faruwar wani rikici da ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 8, ciki har da kananan yara 8 a jihar Borno. An zauna da shugabanni don dinke faruwar hakan gaba.
hukumar sojojin nigeria tace zata canja dabarun da take amfani da su wajen kai hare-hare a nigeria musamman shirye-shiryenta na operation da take yi a kasar
Dabbobin makiyaya sun auka gonakin jama’a yayin da ake shirin yin girbi. Amma Miyetti-Allah tace gonakin suna kan hanya ne don haka dabbobi suka yi masu barna
Gwamnatin Jihar Gombe ta amince da haramta zirga-zirga da shanu daga wasu jihohi zuwa jihar da kiwon dare saboda dakile rikici tsakanin manoma da makiyaya a jih
Wasu gungun ta'addan Boko Haram sun kai hari sansanin yan gudun Hijra dake jamhuriyyar Nijar inda suka yi sanadiyar mutuwar mtuum hudu tare da jikkata wasu.
Wasu matan daga garin Filiya, a karamar hukumar Shongom, Jihar Gombe, a ranar Laraba sun yi zanga-zangan lumana bayan kisar da ake zargin makiyaya sun yi wa maz
Da aka fasa gidan gyara hali cikin dare a Kuje, ‘yan ta’addan da suka yi danyen aikin sun yi wa’azi da harshen Fulanci, Hausa, da Ebira, sannan suka raba kudi.
Jihar Ondo : Gwamna Oluwarotimi Akeredolu na jihar Ondo ya sake kin amincewa da gwamnatin tarayya kan wanda ya dace a dorawa alhakin kashe masu ibada a garin O.
Hare-haren makiyaya a Najeriya
Samu kari