Hajjin Bana
Kungiyar masu jigilar mahajjata ta kasa AHOUN ta bukaci kungiyoyin NLC da TUC sun dakatar da yajin aiki saboda kaucewa taba addini da jawo wa mahajjata asara.
Maniyyatan Najeriya sun shiga cikin halin rashin tabbas yayin da kungiyoyin kwadago suka fara yajin aiki. An hana jirage jigilar maniyyatan zuwa Saudiyya.
Hukumar NAHCON ta bukaci maniyyatan Najeriya da suka isa Makkah da su nemi taimakon likitoci daga duk wani asibitin gwamnatin Saudiyya idan bukatar hakan ta taso.
Hukumar alhazai ta Najeriya (NAHCON) ta gargadi maniyyata aikin hajjin 2024 da su guji tafiya Saudiya da haramtattun kayayyaki, irin su kwayoyi, sigari da goro.
Hukumar NAHCON a Najeriya ta ja kunnen mahajjata a kasar kan saɓa dokokon aikin hajji a Saudiya yayin da ake shirin koro wasu mahajjata da suka saba doka.
Hukumar jin daɗin alhazai ta jihar Legas ta tabbatar da rasuwar ɗaya daga cikin alhazan jihar, Idris Oloshogbo, wanda ya rasu bayan dawowa daga Ɗawafi a Makkah.
Wani Alhaji daga Kebbi ya rasu bayan ya yi fama da gajeruwar rashin lafiya a birnin Makka na kasar Saudiyya. An yi sallar jana’izarsa a masallacin Harami (Ka’aba).
Hukumar kula da jin daɗin alhazai ta ƙasa NAHCON ta ce za a fara jigilar maniyyatan Kano, Kaduna, Borno, Yobe da Filato bayan kammala aiki a Nasarawa.
Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya nada mataimakinsa, Aminu Abdulsalam a matsayin Amirul Hajj na Kano a bana yayin da ya yi alkawari ba alhazai kyautar $500.
Hajjin Bana
Samu kari