Gwamnan Jihar Katsina
Hankali ya tashi da aka ji kara a cikin injin jirgin saman Bombadier Global Express 6000 a MMIA. Gwamnan jihar Osun ya na cikin jirgin da ya samu cikas a Legas.
Gwamnatin jihar Katsina ta ƙaddamar da sabon shirin rabon kayan tallafi ga mabuƙata a jihar. Gwamnatin za ta raba buhunan shinkafa a rumfunan zaɓe na jihar.
Gwamnan jihar Ƙatsina ya tallafawa iyalan ƴan sakai waɗanda ƴan bindiga suka halaka da kyautar kuɗi. Gwamnan ya raba kuɗaɗen ne ga iyalan a birnin Katsiina.
Gwamnatin jihar Katsina ta sanya dokar hana hawa babura a ƙananan hukumomi 19 da ke fadin jihar waɗanda suke fama da matsananciyar matsalar tsaro ta hare-haren.
Gwamnan jihar Katsina ya nada Naufal Ahmed ya jagoranci sashen kimiyya da fasaha. Wani matashi da aka ba kujerar mai bada shawara shi ne Muhammad Nuhu Nagaske
Ganin halin da aka shiga, an rabawa duka jihohi tallafi saboda an shiga matsi. Gwamnoni sun ce ba za su raba tallafi ba kuma a bukaci su maido kudin cikin asusu
An gano ashe Naira biliyan 5 na rage radadin cire tallafin mai da fg za ta raba wa jihohi bashi ne. Kudin Tallafin da Za a ba Jihohin bashi ne Ba Kyautar ba.
Tun da Ahmed Musa Dangiwa zai zama Minista, Gwamna Dikko Umaru Radda ya zabo wanda zai zama sabon Sakataren gwamnati, Abdullahi Garba Faskari zai zama SGS.
'Yan sanda a jihar Katsina, sun daƙile wani yunƙuri na 'yan ta'adda, inda suka yi nasarar kuɓutar da mutane 5 da suka sace a wani ƙauye da ke yankin Malumfashi.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari