Gwamnan Jihar Katsina
Gwamna Babagana Umara Zulum ya bada umarnin rushe gidajen matan banza da ‘yan daba a Borno. Gwamnan ya gano barnar da ake yi, sai ya dauki matakin gaggawa.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya ce sai dai ya mutu amma zai yi duk mai yiwuwa wajen tabbatar da tsaro a faɗin jihar da ke Arewa maso Yamma.
Gwamnonin shiyyar Arewa maso Yammacin Najeriya sun cimma matsayar za su haɗa kai wuri ɗaya su tunkari matsalar tsaro da kuma yadda zasu bunƙasa noma.
Gwamna Malam Dikko Umaru Radɗa na jihar Katsina ya kaddamar da Community Watch Corps, sabuwar rundunar tsaro da zata taimaka wajen tabbatar da zaman lafiya.
Mun kawo jerin Gwamnonin jihohin da su ka dauki fiye da wa’adin da aka saba. Rahoton nan ya kawo jerin ‘yan siyasar da su ka yi sama da shekaru takwas a kujera.
Jihohi sun karbi bashin Naira Biliyan 46 saboda a iya biyan ma’aikata albashi. Gwamnonin kasar nan sun ci bashin N5.8tr a gida da $4.35bn daga kasashen waje.
Dokar kasa tayi tanadi bayan duk shekaru hudu ayi zaben Gwamnoni, mun kawo jihohin da ‘yan takaran gwamnonin adawa a jihohi 28 ba su shigar da kara a bana ba.
Jihohin Najeriya za su raba N1tr da Gwamnatin Tarayya za ta maido. Dole ne gwamnatin Najeriya ta maidawa jihohi da kananan hukumomi hakkinsu daga cikin asusun.
Gwamnan jihar Katsina Dikko Umar Radda ya cire rawanin Hakimin Kuraye bisa zargin ɗaura aure ba tare da bincike ba, basaraken ya yi martani kan hakan.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari