Gwamnan Jihar Katsina
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Radda, ya ce ko alama ba zai nemi tattauna wa da yan bindigan daji ba, maimakon haka zai yaƙe su da karfin soji sai sun tuba da kansu.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda zai fara biyan limamai da masu unguwanni alawus-alawus domin su taimaka wajen magance matsalar tsaro a jihar.
Gwamnan jihar Ƙatsina, Alhaji Dikko Umaru Radda, ya sha alwashin ɗaukar mataki mai tsauri kan duk wanda aka samu yana taimakon ƴan bindiga a jihar.
Malam Dikko Radda ya fara lalubo lagon yadda zai kawo karshen ayyukan ta'addanci a jihar Katsina, mun ɗan yi takaitaccen bincike kan sabon tsarin da ya kaddamar.
Babban mai taimaka wa gwamna Dikko Radɗa na jihar Katsina kan ilimin addinin Islama, Dakta Shamsudeen Abubakar Malumfashi ya rasu a hatsarin mota.
Gwamnatin Katsina karkashin jagorancin Malam Dikko Radda ta tabbatar da cewa ba zata yi zaman sulhu da kowane ɗan bindiga ko kungiyar 'yan ta'adda ba.
Gwamna Babagana Umara Zulum ya bada umarnin rushe gidajen matan banza da ‘yan daba a Borno. Gwamnan ya gano barnar da ake yi, sai ya dauki matakin gaggawa.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya ce sai dai ya mutu amma zai yi duk mai yiwuwa wajen tabbatar da tsaro a faɗin jihar da ke Arewa maso Yamma.
Gwamnonin shiyyar Arewa maso Yammacin Najeriya sun cimma matsayar za su haɗa kai wuri ɗaya su tunkari matsalar tsaro da kuma yadda zasu bunƙasa noma.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari