Tsadar Mai
Rahotanni sun bayyana cewa an samu karin farashin dauko mai daga rubunan ajiyarsu, wanda ya sa ake fargabar wannan zai jawo karin farashin fetur.
An bayyana hanyoyin da aka tsaya domin talakawan Najeriya da kuma ma'aikata da kananan 'yan kasuwa ta yadda za su more wajen sayen kayayyakin amfani.
Matatar man Dangote, kamfanin Heyden da Ardova sun haɗu don samar da mai mai araha. Wannan haɗin gwiwar zai rage farashi da magance ƙarancin mai a Najeriya.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya dauki alkawarin kawo karshen hauhawar farashi da kawo karshen wahala da jama'a ke ciki tun bayan hawansa kujerar shugabancin kasar.
Tsohon shugaban majalisa, Sanata Ahmad Lawan ya bayyana bukatar shugabanni su tabbatar da daukar matakan kawo karshen yunwa da ta addabi al'umar kasar nan.
Gwamnatin Najeriya ta samu jerin basussuka daga bankin duniya ne bayan ta cika wasu sharudda na cire tallafin mai da gabatar da kudurorin haraji a kasar.
kungiyar NLC ta ce cire tallafin man fetur ya kawo karin matsaloli, yayin da Tinubu ya kare matakin da zancen ceto makomar tattalin arzikin Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bukaci 'yan Najeriya su taya shugabanni da addu'a, kaunar juna, zaman lafiya, da hadin kai yayin bikin Kirsimeti na bana.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi magana kan yadda cire tallafin mai ya shafi mutane da tattalin arzikinsu inda ya ba da labarin yadda lamarin ya shafi wani abokinsa.
Tsadar Mai
Samu kari