Wahalar man fetur a Najeriya
Tun bayan jawabin da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi a wajen bikin rantsar da shi, 'yan kasuwa sun tashi farashin man fetur da sama da kaso 300 na farashinsa.
Bayan sanar da sabon farashin man fetur da kamfanin man fetur na kasa ya yi, kungiyar kwadago ta Najeriya (NLC) ta dauki zafi, ta yi watsi da sabon farashin.
Kamfanin man fetur a Najeriya ya kara farashin man fetur a gidajen mayin da suke karkashinsu, sanarwar ta kara da cewa farashin zai yi dai dai da na kasuwa.
Bayan dogon lokaci, gwamnatin Najeriya ta sabule hannunta daga biyan tallafin man fetur, kamfanin mai na kasa NNPCL ya fara siyar da lita a kan sabon farashi.
Kungiyar ‘yan kwadago ta kasa watau NLC da TUC da IPMAN sun soki maganar da sabon shugaban kasa ya yi na cewa babu maganar tallafin man fetur a gwamnatinsa.
Mutane sun koma sayen fetur ruwa da tsada bayan an yi sabon shugaban kasa a Najeriya. Haka lamarin yake birnin Abuja da garuruwan Asaba, Katsina Neja, Nasarawa.
Sabon shugaban kasar Najeriya Bola Tinubu, ya sanar da cire tallafin man fetur jim kadan bayan karbar rantsuwar fara aiki. Masana na ganin akwai alfanu da za a.
Sabon mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, ya tabbatar da shirin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, na kawo karshen biyan kuɗin tallafin man fetur.
Gwamnan Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya gargaɗi yan kasuwar man Fetur su guji ɗaukar duk wani mataki da za'a kalla da sunan zagon ƙasa ga tattalin arziki.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari