Wahalar man fetur a Najeriya
Kungiyar NLC ta ‘yan kwadagon kasar nan za ta shirya yajin-aiki saboda tashin farashin man fetur. Mun kawo Kungiyoyin ma’aikata da suka yi biyayya ga 'Yan NLC.
Ƙungiyar ma'aikatan shari'a ta ƙasa (JUSUN) ta sanar da shiga yajin aiki saboda cire tallafin man fetur. Ƙungiyar tace yajin aikin zai fara ne daga ranar Laraba
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani, ya shiga ganawa da jagororin kungiyoyin kwadugo reshen Kaduna kan shirin na tsunduma yakin aiki sakamakon cire tallafin fetur.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Adams Oshiomole ya bayyana shirin gwamnatin tarayya domin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur. Oshiomole ya ce za a inganta albashi.
NUEE ta shirya bin NLC zuwa yajin-aikin da ta ke kira a shiga daga Laraba. Haka zalika kungiyar ‘yan jarida, NUJ, sun bada sanarwar cewa za su shiga zanga-zanga
A yayin da ake tunani farashin man fetur ya lula bayan cire tallafin man fetur, ana hangen sa’ida. Kungiyar ‘yan kasuwa ta IPMAN tayi wa ‘Yan Najeriya albishir.
Gwamnatin tarayya ta sanya labule da ƙungiyoyin ƙwadago na ƙasar nan kan cire tallafin man fetur. Ƙungiyoyin dai sun yi barazanar shiga yajin aiki ranar Laraba
Tun bayan cire tallafin man fetur da shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi, 'yan Najeriya ke tofa albarkacin bakinsu akan wahalhalun da suka tsinci kansu a ciki.
Babban basaraken masarautar Iwo a jihar Osun Oba Abdulrasheed Adewale Akanbi, ya shawarci shugaba Bola Tinubu da ya fara rabon kayan agaji ga ƴan Najeriya.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari