Wahalar man fetur a Najeriya
Femi Gbajabiamila wanda zai zama shugaban ma’aikatan fadar gwamnati ya ce an cin ma wasu matsaya a sakamakon zaman da suka yi a Aso Rock kan batun yajin-aiki.
Kungiyar 'Yan Kasuwa, TUC ta bukaci Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya kara mafi karancin albashi zuwa N200,000 don rage radadin cire tallafin mai da ya yi a kasar
Tun bayan cire tallafin mai shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi, 'yan Najeriya ke fama da tsadar man fetur a fadin kasar da kuma wahalhalu da dama dalilin hakan.
Kamfanin samar da man fetur na kasa (NNPC), ya yi takaitaccen bayani kan cire tallafin man fetur da Gwamnatin Tarayya ta yi, da kuma dalilin hauhawar farshin.
Kungiyar NLC ta ‘yan kwadagon kasar nan za ta shirya yajin-aiki saboda tashin farashin man fetur. Mun kawo Kungiyoyin ma’aikata da suka yi biyayya ga 'Yan NLC.
Ƙungiyar ma'aikatan shari'a ta ƙasa (JUSUN) ta sanar da shiga yajin aiki saboda cire tallafin man fetur. Ƙungiyar tace yajin aikin zai fara ne daga ranar Laraba
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani, ya shiga ganawa da jagororin kungiyoyin kwadugo reshen Kaduna kan shirin na tsunduma yakin aiki sakamakon cire tallafin fetur.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Adams Oshiomole ya bayyana shirin gwamnatin tarayya domin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur. Oshiomole ya ce za a inganta albashi.
NUEE ta shirya bin NLC zuwa yajin-aikin da ta ke kira a shiga daga Laraba. Haka zalika kungiyar ‘yan jarida, NUJ, sun bada sanarwar cewa za su shiga zanga-zanga
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari