Wahalar man fetur a Najeriya
Dan jarida a Najeriya Mayowa Tijani ya bukaci Bola Ahmed Tinubu ya kaucewa kura-kuran da Muhammadu Buhari ya yi a yayin mulkinsa da ya jefar kasar cikin masifa.
Kungiyar masu yin biredi a Najeriya (PBAN) ta sanar da shirinta na kara farashin biredi a kasar saboda cire tallafin mai da aka yi wanda ya taba harkokin su.
Kudi ko farashin man fetur ya canza a kasuwa domin an samu raguwar akalla N5 a kan kowace lita a tashohin. Ana alakanta hakan da karancin kudi a hannun mutane.
IPMAN ta ce babu shirin da ake yi na kara farashin fetur daga N540 zuwa N700. Za a ji tsadar da Dalar Amurka ta yi ba zai jawo farashin ai ya kai har N700 ba.
Tun bayan cire tallafin mai, wasu mazauna birnin Maiduguri sun bayyana yadda suka koma hawa kekuna don rage musu radadin cire tallafin da aka yi a Najeriya.
Farashin fetur zai haura N540 da ake saya yanzu a gidajen mai, kudin zi danganta da farashin kudin waje. Wani ‘dan kasuwa ya ce abin farashi zai kusan N700
Fetur zai iya tashi a Najeriya a lokacin da mutane ba su gama farfadowa daga radadin cire tallafi ba. A wurare da-dama lita ta kai N540, kudin ya fara wuce haka
Muhammadu Buhari ya fadi dalilin da ya sa shi hakura da janye tallafin fetur kafin ya bar Aso Rock. Buhari ya yabi yadda Shugaba Bola Tinubu ya fara mulkinsa.
Kungiyar masu amfani da bankuna a yanar gizo sun fitar da sabon farashin amfani da POS a jihar Lagos duba ya yanayin tattalin arziki da ake fama da shi a yanzu.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari