Wahalar man fetur a Najeriya
Yayin da za tsadar mai ke kara daukar hankali, kungiyar 'yan jarida a Najeriya ta ce za ta dauki matakin fara yajin aiki nan ba da dadewa ba idan ba a kula ba.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele, ya caccaki shugaban kasa Bola Tinubu kan cire tallafin mai ta wannan yanayi nasa.
Kungiyar kwadago ta Najeriya ta sanar da cewar mambobinta za su shiga yajin aikin gama gari daga ranar Laraba, 7 ga watan Yuni kan cire tallafin man fetur.
Shugaban kamfani man fetur a Najeriya, NNPC, Mele Kyari ya bayyana cewa sun adana man fetur akalla lita biliyan 1.8 don samar da sauki ga 'yan kasar nan gaba.
Rikici ya kaure tsakanin direbobin tasi da na adaidaita sahu a jihar Ondo akan farashin daukan fasinja, yayin da masu tasi suke zargin daya bangare da sassauci.
Shugaban kamfanin NNPCL, Mele Kolo Kyari ya yi bayani kan farashin man fetur. Mele Kyari ya ce tace mai a Najeriya bai nufin samun rahusa a farashin gidan mai.
Babban manajan daraktan kamfanin mai na ƙasa (NNPC), Mele Kyari ya bayyana cewa gwamnatin Najeriya ba za ta iya ci-gaba da biyan kuɗin tallafin man fetur ba sa.
A a wata Najeriya ta na kashe Naira Biliyan 400 a tallafin fetur, Bola Tinubu ya kawo sauyi, zai kawo tsare-tsare za su taimakawa talaka ya samu sa’idar tsadar.
Manajan daraktan kamfanin mai na ƙasa (NNPC), Mele Kyari ya bayyana cewa farashin da ake gani na mai a yanzu, yanayi ne kawai na kasuwa, zai daidaita kansa.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari