Wahalar man fetur a Najeriya
Tsohon dan majalisar wakilai daga jihar Sokoto, Mista Musa Adar, ya bayyana cewa manyan mutane tsadar man fetur ya fi shafa amma ba wai talakawan Najeriya ba.
Hukumar ƙididdiga ta ƙasa ta fitar da sabbin bayanai waɗanda suka bayyana jerin jihohin Najeriya da su ke farashi man fetur mai tsada. Jihar Imo ce ke kan gaba.
Domin ragewa dalibai radadin tsadar ababen hawa saboda cire tallafin mai, Umar Bago na shirin samar da motocin kyauta a makarantun gwamnati don jigilar dalibai.
Wata mata wacce ta tausayawa halin da wani direban mota ke ciki bayan kara farashin man fetur ta bayyana yadda ta taimaka masa da N10,000 wanda ya sa shi kuka.
Tun da ana kukan janye tallafin fetur a kasar nan, Mai girma sabon Shugaban kasa ya nuna cewa zai karkata wajen inganta jin dadi da rayuwar al’ummar Najeriya.
Yayin da tsadar man fetur ke kara ta'azzara, gwamnatin jihar Edo ta bayyana cire kwanaki biyu cikin biyar kwanaki biyar na mako, inda za a koma karatun kwana 3.
Cire tallafin man fetur, ya sa kamfanin Innoson motors zage damtse wajen kara yawan nau'o'in motocin da yake kerawa wadanda suke amfani da iskar gas, sabanin.
Bola Ahmed Tinubu ya ba NEC umarnin su kawo dabarun da za a taimaki talaka tun da man fetur ya tashi. A tsarin mulki, Kashim Shettima ya ke jagorantar majalisar
Gwamnonin Najeriya sun ziyarci Shugaba Tinubu a fadarsa da ke Abuja. Sun bayyana masa goyon bayansu kan cire tallafin man fetur da ya samu nasarar aiwatarwa.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari