Labaran kasashen waje
Firaministan Ingila, Rishi Sunak, ya aike da muhimmiyar wasiƙa zuwa ga zaɓa ɓen shugaban ƙasan Najeriya, Bola Tinubu, ya ce Ingila ta shirya aiki tare da shi.
Hukumar kula da ingancin magani da abinci ta ce akwai wani maganin da ke yawo a kasar nan, wanda ke sanya mutae=ne su mutu bayan an sha, ya kashe kananan yara.
Yanzu muke samun labarin yadda 'yan Najeriya suka samu gatan kasar Saudiyya yayin da aka kwaso su zuwa Jeddah kafin a wuce dasu gida Najeriya a nan gaba kadan.
Rahoton da muka samo ya bayyana cewa, Tinubu ba dan asalin kasar Guinea bane, kawai dan an karrama shi ne saboda wasu dalilai na siyasa kasa da kasa a tsakani.
Mutane da yawa za su rasa ayyukansu a nan gaba yayin da mutum-mutumi ke kara yawa a kamfanoni da yawa masu daukar hankali. Bidiyo ya nuna misalin irin ayyukan.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar gogaggen dan jarida Peter Enahoro. Peter ya mutu ne a birnin Landan na ƙasar Burtaniya a ranar Litinin 24 ga Afirilun 2023.
Yau Talata Najeriya ta fara kwaso ƴan ƙasar nan da suka maƙale a cikin rikicin da ake ta fafatawa a ƙasar Sudan. Za a kwaso su ne ta mota domin baro da su ƙasar
Yaki ya yi kamari, Hukumomin Sudan sun nemi hana mutanen Najeriya barin kasarta. Ana cikin dar-dar a Sudan a sakamakon yakin da ya kaure tsakanin sojojin kasar.
Za a ji Shugaban Kasa Muhammadu Buhari zai halarci taron Kolin Shugabannin Kasashen Yankin Tekun Guinea da za a gudanar a Accra, babban birnin kasar Ghana.
Labaran kasashen waje
Samu kari