Labaran kasashen waje
Kasar Senegal ta yi yunkurin nemo malaman tsubbu domin yiwa Mane jinyar ciwon kafan da ya kamu dashi a wani wasan da ya bugawa Bayern Munich a cikin makon nan.
Wata jami'a a kasar Uganda ta sha suka saboda umurtar dalibanta masu karatun aikin jinya da unguwar zoma su yi gwajin juna biyu kafin rubuta jarrabawar karshe.
Akalla ‘Yan Najeriya 8 da ke zaune a Amurka su ka samu nasara a zaben ‘Yan Majalisa da aka yi. A Georgia bakeke biyar suka yi nasara a jam'iyyar Democrat mai-ci
Abin mamaki ya faru a zabukan tsakiyar zango na Amurka inda mutane suka sake zaben dan majalisar jihar Pennsylvania, Tony DeLuca duk da cewa ya mutu kafin zabe.
Kasar Birtaniya ta sake sabbunta rahoton shawarwari na tafiye-tafiye da ta fitar inda ya yanzu da lissafa wasu jihohin Najeriya 12 da akwai barazanar hari.
Dan kwallon kafa na Ivory Cost, Didier Drogba ya bayyana gaskiyar lamari kan jita-jitan da ake yadawa cewa ya shiga addinin Muslunci a kwanakin baya kadan.
An yi ram da wasu ‘yan kasar waje hudu dauke da miyagun kwayoyi. Jami’an Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi a Najeriya ta sanar da haka.
Wasu bayanai da ke shigowa daga ƙasar Tanzaniya sun nuna cewa wani jirgin sama ɗauke da mutane ya samu tangarɗa yayin sauka a Filin jirgi, ya tsunduma Tafki.
Birtaniya ta gargadi mutanenta da ke Amurka cewa akwai yiwuwar kawo harin ta'addanci musamman a wuraren taruwar mutane ko wurin da baki ke taruwa ko tashohi.
Labaran kasashen waje
Samu kari