Labaran kasashen waje
Tsohon ministan harkokin jiragen sama, Femi Fani-Kayode ya ce ko kadan bai yi mamakin faruwar juyin mulki ba a kasar Gabon inda ta ce sauran kasashe su shirya.
Masu goyon bayan juyin mulkin da sojoji suka yi a Gabon sun fito tituna don yin murna. An gano mutane cikin farin ciki don sojoji sun karbe mulkin Ali Bongo.
Sojoji sun sanar da hamɓarar da gwamnatin shugaban ƙasa Ali Bongo na ƙasar Habon. Sojojin sun kifar da gwamnatin shugaban ƙasar ne bayan ya sake yin tazarce.
Mun tattaro sunayen fitattun mutanen da saki ya jawo masu asarar daloli. Daga ciki akwai Jeff Bezos wanda rabuwarsa da MacKenzie Scott ta jawo ta mallaki $30bn.
Kasar Faransa ta kafa dokar hana ɗalibai sanya hijabi a makarantun gwamnatin ƙasar. Sabuwar dokar za ta fara aiki ne da zarar sabuwar shekarar karatu ta fara.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, an kori wasu jami'an diflomasiyyar kasashen waje a Nijar ciki har da Najeriya. An bayyana gaskiyar yadda lamarin yake.
Gwamnatin sojin jamhuriyar Nijar ta kori jakadan Faransa, Sylvain Itte, bisa ƙin amsa gayyatar da ta aiko masa, ta gindaya masa wa'adin awanni 48 ya bar ƙasar.
Matar mawaki Kanye West, Bianca Censori ta sha suka saboda shigar nuna tsaraici da ta yi a kasar Italiya. Al'ummar kasar da dama sun nemi gwamnati ta kore ta.
An yi bincike kan batun da Adamu Garba ya yi na cewa gwamnatin Aljeriya na ba Jamhuriyar Nijar wutar lantarki kyauta bayan Najeriya ta yanke wacce take ba su.
Labaran kasashen waje
Samu kari