Labaran kasashen waje
Sojojin juyin mulkin jamhuriyar Nijar sun sanar da sake buɗe sararin samaniyar ƙasar ga jiragen jigila na ƙasashen duniya. Matakin na zuwa ne bayan da sojojin.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya bayyana cewa ya ji dadin abun da ya faru a Gabon bayan sojoji sun kwace mulki a kasar mai arzikin man fetur.
Kasar Ukraine ta rasa shida daga cikin dakarun sojinta yayin da wasu jiragen yaƙi masu saukar ungulu guda biyu suka gamu da hatsarimara daɗi a gabashin ƙasar.
Fitaccen malamin addinin na na cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele, ya bayyana cewa ya hasaso juyin mulki a wasu ƙasashen Afrika 3.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana fargabarsa kan juyin mulki da sojoji ke yi a Afrika. Ya bayyana dalilin da yasa amfani da sojoji ya zama matakin karshe a Nijar.
A ranar Alhamis ne kungiyar Tarayyar Afrika wato AU, ta sanar da batun dakatarwar da ta yi wa ƙasar Gabon biyo bayan juyin mulkin da sojojin ƙasar suka yi.
Juyin mulki ya dawo a Nahiyar Afirika inda sojoji ke cigaba da hamɓarar da gwamnatin fararen hula. Tun daga shekarar 2020 sojoji sun hamɓarar da gwamnatoci 9.
Kasashen Kamaru da Rwanda sun yi garambawul ga rundunar tsaron kasashensu yayin da ake fuskantar juyin mulki a kasashen Nahiyar Afirka da dama bayan na Gabon.
Brice Oligui Nguema ana yi masa ganin shi ne zai ɗare madafun iko a ƙasar Gabon, bayan ya jagoranci sojoji sun hamɓarar da gwamnatin tsohon shugaba Ali Bongo.
Labaran kasashen waje
Samu kari