Labaran kasashen waje
Uku daga cikin manyan sojojin da suka taimaka wajen kifar da gwamnatin Shugaba Mohamed Bazoum a jihar Jamhuriyar Nijar, an ba su muƙamin ministoci a ƙasar.
Ɗan takarar shugaban ƙasar Ecuador, Fernando Villavicencio, ya gamu da ajalinsa bayan an buɗe masa wuta a wajen wani gangamin taron yaƙin neman zaɓe a ƙasar.
Wani tsohon shugaban yan tawaye kuma dan siyasa a Nijar ya ce ya kafa wata kungiya a kokarin dawo da hambararren Shugaban kasa Mohamed Bazoum kan karagar mulki.
A yau ne aka samu labari Gwamnatin ta dauki hanyar gyara tattalin Najeriya, an kafa kwamiti na musamman. Shugaban Najeriya ya rantsa da kwamitin a Aso Rock.
Ƙungiyar raya tattalin ƙasashen Afirika ta Yamma (ECOWAS) ta sake sanya sabbin takunkumi kan juyin mulkin da sojoji suka yi wa Shugaba Bazoum a Jamhuriyar Nijar
Shugabannin ƙungiyar ECOWAS sun gana bayan cikar wa'adin da suka ba Janar Abdourahamane Tchiani ya tattara kayansa ya sauka daga kan madafun ikon ƙasar Nijar.
Gwamnatin sojoji da Janar Abdourahamane yake jagoranta a Jamhuriyar Nijar ta bayar da umarnin kulle sararin samaniyar kasar bisa tsoron mamayar da za a kawo.
Meye kuka sani tsakanin Najeriya da Nijar wajen karfi da sauran abubuwan da ya kamata kowa ya sani? Mun tattaro muku bayanan da ya kamata ku sani game da kowa.
Kasar China ta bayyana sabuwar dokar da za ta fara hana mutane amfani da kafafen yanar gizo cikin dare saboda wasu abubuwan da ta yi la'akari dasu wajen rayuwa.
Labaran kasashen waje
Samu kari