Labaran kasashen waje
Majalisar kungiyar ECOWAS ta yi kira ga gwamnatoci da shugabannin kasashe su duba yiwuwar janye takunkumin da suka kakabawa kasar Nijar bayan hambare Bazoum.
Gwamnatin Hamas ta bayyana adadin wadanda aka kashe a yankin Gaza tun bayan fara yakin da aka fara a watan Oktoba tsakanin abokan gaban biyu a yankin.
Iyalan Joy Nsude, sun shiga dimuwa da makoki yayin da rahotanni suka ce mahaifiyar ‘ya’ya biyu ta rasu bayan ta yi magana da mijinta ta wayar tarho.
Yaƙin da Isra'ila ta ƙaddamar a kan Falasɗinu ya shafe fiye da wata ɗaya ana gwabzawa. Akwai ƙasashen da ke goyon bayan Isra'ila duk da kashe-kashen da ta ke yi.
Wani mutum-mutumi ya kasa wani mutum a kamfanin sarrafa barkono a Koriya ta kudu, bayan ya dauke shi a matsayin kwalin kayan lambu. An saba samun irin haka a kasar.
Bandakin zinaren, wanda za a iya amfani da shi a kayyadadden lokaci na minti uku don kauce wa layi, an sace shi a wani sumame da aka kai a watan Satumban 2019.
Duniya na cigaba da kallo yayin da Sojojin Israila su ke kisan kiyashi a Falasdin bayan Hamas sun hallaka Yahudawa 1400 a harin 7 ga watan Oktoban bana.
Rahotannin da ke hitowa daga babban birnin tarayya Abuja na nuni da cewa ofishin jakadancin kasar Amurka da ke birnin tarayya Abuja ya kama da wuta ranar Litinin.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa yana amfani da ɓoyayyun dabaru domin kauce wa zubar da jini a Jamhuriyar Nijar biyo bayan juyin mulkin da aka yi.
Labaran kasashen waje
Samu kari