Labaran kasashen waje
Manyan hafsoshin tsaron kasashen yammacin Afirka na gana wa yanzu haka a hedkwatar tsaron Najeriya da ke birnin tarayya Abuja kan batun juyin mulkin Nijar.
An nunawa Bola Tinubu amfani da ƙarfin soja wajen dawo da farar hula a Nijar zai jawo masifa. Idan tarzoma ta tashi a Jamhuriyyar, ‘yan gudun hijira za su shigo
Faransa ta sanar da cewa za ta tura jiragen sama su kwashe yan kasarta da sauran kasashen Turai daga Nijar. Hakan na zuwa ne bayan juyin mulki da soji suka yi.
Wata ƴar Najeriya mai dubara ta koma tallar ruwan roba bayan ta yi hijira xuwa nahiyar Turai. Masu amfani da yanar gizo sun yi sharhi sosai akan bidiyonta.
Za a ji Amurka ta jinjinawa Najeriya, tana marawa ECOWAS baya. Matsayarta bayan juyin mulki ita ce zababbiyar gwamnati ta koma mulki a kasar jamhuriyyar Nijar.
Sojojin da suka hamɓarar da gwamnatin farar hula a jamhuriyar Nijar sun yi fatali da kiran da ƙungiyar ECOWAS ta yi na su bar kan madafun iko da sakin Bazoum.
A halin da ake ciki, wasu masu zanag-zanga sun farmaki ofishin jakadancin kasar Faransa da ke birnin Yamai a Jamhuriyar Nijar. Hakan ya faru bayan juyin mulki.
Al'ummar Jamhuriyar Nijar yanzu sun samu kansu a ƙarƙashin mulkin soja, biyo bayan hamɓarar da gwamnatin Shugaba Bazoum da sojoji suka yi a ƙasar ta Nijar.
Tsohon sanata a Najeriya ya bayyana dalilin da yasa ake yawan samun juyin mulki a kasashen Afrika, kasancewar kasashen na da alaka da wasu kasashen waje yanzu.
Labaran kasashen waje
Samu kari