Labaran kasashen waje
Ganin daruruwan mutane da aka kashe, Shugaban Majalisar dinkin duniya ya soki Israila. Benjamin Netanyahu ya ce dakarun Hamas ne su ka dasa bam a asibitin Gaza.
Musulmai da ke karkashin kungiyar OIC za su yi zama a kan hare-haren da ake kai wa mutanen Falasdinu kamar yadda Fafaroma ya yi suka saboda kisan gilla a Gaza.
Sojojin ƙasar Isra'ila sun bayyana cewa sun halaka ɗaya daga cikin kwamandojin ƙungiyar Hamas ta ƙasar a Falasɗinu a wani hari ta sama da suka kai a zirin gaza.
Wani mutum da ake zaton lauyan bogi ne ya je kotu kuma yak are mutane sannan ya yi nasara a kararraki 26. An yi zargin cewa ya yi wa wani lauya sojan gona ne.
Sojojin ƙasar Isra'ila sun fara kutsawa cikin zirin Gaza a cigaba da yaƙin da suke yi ƙungiyar Hamas mai kare hakkin Falasɗinawa. Dubunnan mutane sun tsere.
Shugaban cocin RCCG a Najeriya, Fasto Enoch Adeboye ya bayyana cewa su na tare da kasar Isra'ila yayin da ake ci gaba da gwabza mummunan fada a yankin.
Kotun daukaka kara a kasar Angola ta tura wata yar TikTok mai suna Ana da Silva Miguel, gidan yari na tsawon shekaru biyu kan zagin shugaban kasarsu, João Lourenço.
Sojin juyin mulki a Jamhuriyar Nijar sun bai wa wakiliyar Majalisar Dinkin Duniya, Louise Aubin wa'adin sa'o'i 72 da ta dauki matakin da ya dace na barin kasar.
Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN ta ba da shawarar koma wa kan teburin sulhu yayin da rikici ke kara ta'azzara tsakanin kasashen Isra'ila da Falasdinu.
Labaran kasashen waje
Samu kari