Labaran kasashen waje
Sojojin da suka hamɓarar da gwamnatin Shugaba Mohamed Bazoum za su tuhumi tsohon shugaban ƙasar a gaban kotu bisa zargin cin amanar ƙasa da ake yi a kansa.
Malaman addinin Musulunci a Najeriya sun samu nasarar tattaunawa da sojojin juyin mulki a Janhuriyar Nijar yayin da ake tsaka da rikici tsakaninsu da ECOWAS.
Shugaban juyin mulkin jamhuriyar Nijar, Janar Abdourahamane Tchiani, ya amince zai hau tattauna da ƙungiyar raya tattalin ƙasashen Afirika ta yamma (ECOWAS).
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi, ya ba iwa kungiyar ECOWAS shawarwari kan yadda za a shawo kan rikicin da ke faruwa a Jamhuriyar Nijar.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, akwai batu a kasa yayin da majalisar ECOWAS ta dare gida biyu kan abin da ya kamata a yiwa sojojin Nijar a halin yanzu.
A halin da ake ciki, an bayyana yanayin da hambararren shugaban Nijar ke ciki bayan da ake ci gaba da tsare shi a hannun sojin kasar da ke makwabataka da mu.
Yanzu muke samun labarin yadda Kanawa suka fito adawa da tare da bayyana rashin amincewarsu da yadda kungiyar ECOWAS ke kokarin tura sojojinta Nijar domin yaki.
Wata tsohuwa mai shekara 110 a duniya ta yanke shawarar komawa makaranta, domin samun ilmi a ƙasar Saudiyya. Ta ce tana farin ciki da hukuncin da ta yanke.
Manyan hafsoshin tsaro na ƙungiyar raya tattalin arziƙin ƙasashen Afirika ta Yamma (ECOWAS), sun ɗage gudanar da taron da za su yi a kan juyin mulkin Nijar.
Labaran kasashen waje
Samu kari