Labaran kasashen waje
Kamfanin mai na kasa wanda aka fi sani da NNPCL yace babu tallafi amma har yanzu ana sayen man fetur ne a kan N617-N690, duk da ikirarin cire tallafi tun 2023
Shugaban kasar Burundi, Evariste Ndayishimiye ya bukaci jefe 'yan luwadi a kasar inda ya ce ba ya bukatar tallafin manyan kasashen Yamma kan sharadin luwadi.
Matsalolin tattalin arziki da ya yi wa Najeriya katutu, ya tilasta wasu kamfanoni tara daina yin aiki a kasar, kowanne kamfani ya fadi dalilin barin Najeriya.
Shugaban ƙasar Zimbabwe Emmerson Mnangagwa, ya jawo cece-kuce a kafafen sada zumunta bayan ya raba wa Hakimai kekuna domin murnar bikin Kirsimeti.
‘Dan kasuwan nan, Mmobuosi Banye wanda aka fi sani da Dozy Mmobuosi a Najeriya ya shiga cikin matsala a Amurka. Yanzu an shigar da karar Mmobuos da wasu a New York.
Majalisar ECOWAS ta fadaawa Africans Without Borders abin da ake jira kafin a cire takunkumi a kan Nijar. Kungiyar ta na aiki a kasashe irinsu Benin, Gambiya, Ghana.
Sanusi II ya bukaci shugabannin ECOWAS su gaggauta janye takunkumin da ke kan Nijar. An yi wata da watanni ECOWAS ta hana lantarki, abinci da magani a kasar Afrikar.
‘Yan kasuwan Arewa sun roki gwamnatin tarayya a karkashin jagorancin Bola Tinubu ta bude iyakoki. Kungiyar ‘yan kasuwan ta ce asarar makudan biliyoyi ake yi.
An dauki shugaban kasar Koriya ta Arewa, Kim Jong-un a cikin wani bidiyo da ya yadu yana kuka tare da rokon mata a kan su kara haihuwa don karfafa kasar.
Labaran kasashen waje
Samu kari