Labaran kasashen waje
Wani mutumi mai shekara 50 a duniya wanda ya girgizar ƙasar Morocco ta ritsa da shi ya bayyana halin da ya tsinci kansa a ciki na zaɓin ceto iyayensa ko ɗansa.
Wani mutumin kasar Uganda mai suna Habib Nsikonnene, ya auri mata bakwai a ranar Lahadi, 10 ga watan Satumba. Biyu daga cikin matan nasa yan gida daya ne.
Har yanzu ana ci gaba da aikin ceto nemo mutanen da girgizar ƙasar da ta auku a ƙasar Morocco ta rutsa da su. A yanzu haka an tabbatar da cewa mutane 2,497 ne.
A rahoton nan, da ya je kasar Indiya, Bola Ahmed Tinubu ya bada labarin zamansa mai gadi a shekarun baya, ya ce ilmin boko ya taimaka ya zama Shugaban kasa.
An samu girgizar ƙasa mai ƙarfin gaske a ƙasar Morocco wacce ta auku a cikin tsakar daren ranar Juma'a, 8 ga watan Satumban 2023. Mutane da dama sun halaka.
Nan da wani lokaci kadan mutane za su muhimmancin zuwan da Bola Ahmed Tinubu ya yi zuwa kasar Indiya inda ake yin taron ‘kungiyar G20 da sauran kasashen Duniya.
Fitaccen mawakin nan na Senegal, Akon, ya ba matasa shawara kan yadda zai ci gaba da zama mai arziki. Bidiyon shawarar ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya.
Kotu a Turkiyya ta daure wani matashi Faruk Fatih shekaru dubu 11 a gidan kaso tare da 'yan uwansa biyu kan zargin yashe kudaden mutane a kamfaninsa na Crypto.
Wani mutumi da ke zaune a Canada ya saki bidiyon wani gida a TikTok yana mai nunawa mabiyansa cikin gidan da yake zaune da iyalinsa. Yana biyan N778k duk wata.
Labaran kasashen waje
Samu kari