Labaran kasashen waje
Tsohon gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano ya ce Fafaroma Francis mutum ne mai saukin kai kuma cike da alheri, ya tuna kyautar hula da ya bashi a Vatican a 2020.
Abdullahi Ganduje ya kaddamar da shugabannin APC a Faransa, inda ya nemi goyon bayansu ga manufofin Tinubu. Haj. Amina ta nemi ba mazauna waje damar kada kuri’a.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana fatan za a kawo karshen zubar da jini a Falasdinu yayin da ake tare da tabbatarwa da Falasdinuwa yancinsu.
Fafaroma Francis ya rasu a Vatican yana da shekaru 88, bayan shekara 12 na jagoranci. An fara shirye-shiryen zaɓen sabon Fafaroma a Sistine Chapel.
Fadar shugaban kasa ta yi magana game da ci gaba da zaman Shugaba Bola Tinubu a kasar waje. Bayo Onanuga ya bayyana cewa Tinubu zai dawo bayan hutun Easter.
Mataimakin shugaban kasa, Shettima ya kaddamar da kwamitin kirkire-kirkire domin rage shigo da kaya da 50%, da gina tattalin arziki mai dogaro da fasaha a Najeriya.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar ya jagoranci tawagar gwamnatin sojin Jamhuriyar Nijar, za a dawo da dangantakar ƙasashen biyu.
Kotu a kasar Peru ta yanke wa tsohon shugaban kasa Humala da matarsa hukunci kan karbar rashawa daga Odebrecht domin yakin neman zabensa a 2006 da 2011.
Wata 'yar Najeriya mai shekaru 25 da ke rayuwa a Birtaniya ta bayyana miliyoyin da take kashewa kan kudin haya, wuta da ruwa da sauransu a kowane wata.
Labaran kasashen waje
Samu kari