Labaran kasashen waje
A labarin nan, za ji cewa kasar Koriya ta Arewa ta yi tir da yadda Amurka da kasahen Turai ke goyon bayan harin Isra'ila a Gabas ta Tsakiya, musamman Iran.
Iran ta rataye Mohammad-Amin Mahdavi Shayesteh a safiyar Litinin saboda samunsa da laifin yi wa gwamnatin Iran leƙen asiri. Amnesty ta tayar da jijiyar wuya.
Majalisar Iran ta amince a rufe mashigin Hormuz, hanyar mai ta duniya, bayan harin Amurka. Hakan zai sa farashin mai ya yi tsada kuma Asiya za ta fi shan wahala.
Rundunar sojin Isra'ia ta tabbatar da cewa Iran ta sakw harbo makamai masu linzami zuwa ƙasarta, an tabbatar da cewa mutane 11 na kwance suna karɓar magani.
Dakarun rundunar sojin Isra'ila sun yi ikirarin kakkaɓo jirage marasa matuƙa da ke ɗauke da bam waɗanda Iran ta yi nufin farmar kasar jiya da daddare.
Shugaban Faransa, Emmanuel Macron ya bayyana cewa shugaban Iran ya kira shi a waya, kuma sun tattauna kan muhimman batutuwa da suka shafi shirin nukiliya.
Kasashen Iran da Isra'ila sun ci gaba da musayar wuta tun da sanyin safiyar Asabar, sun harbawa juna makamai masu linzami yayin da rikici ya shiga kwana na 8.
Rahotanni sun nuna cewa na yi musayar yawu mai ɗaci tsakanin jakadan Isran da takwaransa na Iran kan ɓarin wutar da ƙasashen biyu suke yi wa junansu.
Rahoton wata kungiyar kare hakƙin ɗan adama a ƙasar Amurka ya nuna cewa akalla Iraniyawa 65 sun mutu a hare-haren bama baman Isra'ia a mako guda.
Labaran kasashen waje
Samu kari